Gwamnatin Kano tana mutunta ‘yancin ‘yan jarida bisa doka da tsarin mulkin ƙasa. Hakan na kunshe ne cikin wata tattaunawa da manema labarai, wanda Kwamishinan …
Gwamnatin Kano tana mutunta ‘yancin ‘yan jarida bisa doka da tsarin mulkin ƙasa. Hakan na kunshe ne cikin wata tattaunawa da manema labarai, wanda Kwamishinan …
Tsohon Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, a kunshin tsohon gwamna, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, wato Alhaji Muhammad Sanusi Kiru, ya bayyana damuwarsa kan yadda aka …
Daga Aminu Bala Madobi Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa duk da kiran da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi …
Gwamnatin Jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta taya manyan ’yan jarida huɗu murna bisa sabon nadin da aka yi Masu a matsayin …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da sabbin kwamishinoni biyu da Babban Lauya na Jiha, wadanda za su kasance cikin Majalisar Zartarwa ta …
A Yau 4 Ga Watan Oct 2025 Gamayyar Kungiyoyin Jam’iyyar Apc Na Jihar Kano guda 12, kamar haka 1- Kano State Apc Integrity Group 2- …
Kungiyar One Kano Agenda, wadda ke fafutukar zaman lafiya da ci gaban Jihar Kano, ta bayyana damuwarta kan matakin da aka dauka na janye jami’an …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta sauya kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, bisa zarginsa da …
Hukumar Shirya Jarrabawar Kammala Sakandare a Nijeriya (NECO) ta jaddada cewa Jihar Kano ce ta fi kowace jiha samun nasara a sakamakon jarrabawar bana, tana …
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya mika sunayen mutane biyu zuwa majalisar dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da su a matsayin kwamishinoni …
Daga Dr. Musa Tanko Haruna (Musa Mazankwarai) Hakika nayi farin cikin ganin labarin umarnin da Mai girma Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya …
Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhu mai girma Gwamna Alh Abba Kabir Yusuf Gwamnan talaka mai jin koken al’umma. Ina yi maka addu’ar Allah ya sa a …
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje, inda ya zarge shi da wawure dukiyar talakawa ba tare da ya …
Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa kai ta Jihar Kano (KSPVIB) ta dauki matakin rufe wasu makarantu guda takwas (8) da …
Gwamnatin Kano ta yi barazanar rufe duk wata makaranta mai zaman kanta da ta kara kuɗin makaranta ga Iyayen yara ba bisa ka’ida ba. Shugaban …
Zamu kammala dukkan ayyukan tituna musamman masu nisan kilomita 5, a ƙananan hukumomi kafin karshen watan December Kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano Injiniya Marwan Ahmad …
Daga Abubakar Balarabe Kwamitin Wanda yake karkashin Jagorancin Babban Darakta Janar na Cibiyar Samar da Ayyuka ta Kasa Dr. Baffa Babba Dan’Agundi ta fara gudanar …
Wata Tawagar masu motar Kurkura sun gudanar da zanga-zanga a bakin ofishin Karota dake Kofar Nassarawa a yau Talata. Yan ƙurƙurar sun tare hanyar dake …
Majalisar dokokin Jihar Kano ta dakatar da Shugaban karamar hukumar Rano Naziru Ya’u tsawon watanni Uku Wata majiya daga Majalisar ta tabbatarwa da cewa Majalisar …