Majalisar dokokin Kano ta kammala tantance Hon. Murtala Sule Garo, wanda Abba Kabir Yusuf ya nada domin mukamin Mataimakin Gwamna. Kwamitin tantancewar, karkashin jagorancin Mataimakin …
Majalisar dokokin Kano ta kammala tantance Hon. Murtala Sule Garo, wanda Abba Kabir Yusuf ya nada domin mukamin Mataimakin Gwamna. Kwamitin tantancewar, karkashin jagorancin Mataimakin …
Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Kano ta ɗauki matakan ladabtarwa kan wasu alkalan kotuna da ma’aikata bayan samunsu da laifukan cin hanci, nuna son …
A wani ra’ayin Jama’a da Jaridar abknews24 taji a sassa daban daban na Kanana Hukumomin Jihar Kano 44 a cikin mako guda, Kashi 89.7% sun …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga mukaminsa na Kwamishinan Ma’aikatar Zuba Jari, Kasuwanci da Masana’antu da …
Mai girma gwamna jahar kano Alh Abba Kabir Yusuf ya tsunduma al-ummar jahar kano cikin alkhairin “KANO FIRST END OF RAMADAN SUPPORT” dumu dumu, da …
Cikin girmamawa nake maka sallama Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhu ya ibada Allah ya karba mana ameen ameen. Mai girma Gwamna zan iya tunawa da bayaninka …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da bada jimillar N93.8 miliyan a matsayin tallafin karatu ga dalibai 179 ‘yan asalin Jihar Kano da …
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya karɓi baƙuncin shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Nentawe Goshwe Yilwatda da sauran jagororin jam’iyyar na jihar Kano a gidan …
Gwamnan Kano ya sauke Buba Galadima daga Shugaban Hukumar Gudanarwar Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kano. Hakan na kunshe ne cikin sanarwar da Daraktan Yaɗa …
Gwamnan ya umarci Ma’aikatar Lafiya ta Kano da ta tabbatar an ba dukkan waɗanda hatsarin ya rutsa da su kulawar lafiya kyauta Gwamnan Kano, Abba …
Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa Abubakar Ibrahim Matawalle a mai riƙon Babban Daraktan Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar. Wannan na cikin …
Daga Muhammad Garba Siyasar Kano ba ta taɓa kasancewa tsayayyiya ba. Siyasa ce mai motsi da sauyawa, wadda akidar jam’iyya, mutane, buri, da kuma rikicin …
Ni Alhaji Dahiru Rabi’u Shugaban kamfanin K.K. Rahama & son Nig.Ltd.A madadi na da iyalina, da ‘yan uwana, da manyanmu, da abokan arzikina, da sauran …
Gaisuwa Mai tarin yawa da Albarka a gare k ya dawainiyar rayuwa da fama da jagorancin Al umma musamman Yan kwankwasiyya. Na rubuto maka wannan …
Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf ta kafa wani kwamitin kar-ta-kwana domin tunkarar barazanar tsaro da ke kara ta’azzara a tashoshin …
A safiyar asabar ne gwamnan Jahar Kano, Alh. Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci taron Saukar Al’ qur’ani mai Girma da kuma addu’o i na musamman …
Gwamnatin Kano tana mutunta ‘yancin ‘yan jarida bisa doka da tsarin mulkin ƙasa. Hakan na kunshe ne cikin wata tattaunawa da manema labarai, wanda Kwamishinan …
Tsohon Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, a kunshin tsohon gwamna, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, wato Alhaji Muhammad Sanusi Kiru, ya bayyana damuwarsa kan yadda aka …
Daga Aminu Bala Madobi Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa duk da kiran da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi …