Majalisar dokokin jihar Kano ta tantance tare da amincewa da naɗin Murtala Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar Kano.
Sakataren yaɗa labarai na majalisar, Kamaludeen Sani Shawai ne ya bayyana hakan cikin wani gajeran sako da ya wallafa a shafin Facebook a ranar Litinin
Alfijir labarai na taya Excellency Alh Murtala Sule Garo murnar wannan matsayi da Allah ya bayar, Allah yasa a gama lafiya ameen ameen
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t