Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya tura sunan sabon Minista majalisa don tantance shi

FB IMG 1746368887611

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro daga jihar Filato ga majalisar dattawa don nada shi minista a gwamnatinsa.

Bayanin aike wa da sunan na sa na kunshe cikin sanarwa da fadar gwamnatin Tinubu ta fitar.

Dr. Bernard Mohammed Doro dai ya kasance kwararre a bangaren lafiya, inda ya samu gogewa ta tsawon shekaru yana aiki a fannin a ciki da wajen Nijeriya.

Wannan ya zo ne bayan da aka zabi Farfesa Nentawe Yilwatda daga jihar ta Filato a matsayin shugaban jam’iyyar APC na Nijeriya.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *