Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Daily Nigerian

FB IMG 1756461452157
ISWAP, Labarai

Zargin cin zarafi: BBC ta ki karbar takardar ajiye aikin shugaban sashin Hausa

Posted onAugust 29, 2025August 29, 2025

Gidan Radio BBC, ya dakatar da Editan Sashen Hausa, Aliyu Tanko, na tsawon watanni uku bisa zargin cin zarafi da tsohuwar ma’aikaciyar gidan, Halima Umar …

INEC, Labarai

INEC Ta Kori Ma’aikata 100 Bisa Laifin Maguɗin Zaɓe

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …

Labarai, Tsaro

Kwamishinan Ƴan Sanda Ya Bada Umarnin Kama Wani Mawallafin Yanar Gizo

Posted onMarch 13, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan ‘yan sanda a jihar Enugu, Ahmed Ammani, ya umurci hukumar binciken manyan laifuka ta jihar, CID, da ta gudanar da binciken …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Tubabben Ɗan Boko Haram Da Wani Basarake Bisa Safarar Kwayoyi

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta kama wani tsohon mayakin kungiyar ta’adda ta Boko Haram, Alayi …

Labarai

Kasar Amurka na shirin haramta amfani da shafin TikTok a ƙasar

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito Fadar gwammnatin Amurka ta ce tana goyon-bayan wani ƙudirin doka na gamayar jam’iyyun siyasar ƙasar biyu da zai bai wa Shugaba Biden …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wani Ma’aikacin Tsaftar Gidan Gyaran Hali Bisa Laifin Gagarumar Sata

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito wani ma’aikacin tsafta, Samson Daniel, an yanke masa hukuncin daurin watanni 10 a gidan yari bisa samunsa da laifin satar naira 900,000 …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Ƙasa (INEC) Ta Dakatar Da Wani  Kwamishinan Zabe

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …

INEC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Ayyana Neman Wani  Ɗan Takarar Gwamna Ƴan Kwanaki Kafin Zaɓe

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar ta bayyana cewa tana neman dan takarar gwamna ‘yan kwanaki kafin zabe. Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar All …

Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Shari’ar Da Aka Fara Yiwa Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Tarayya karkashin mai shari’a Muhammad Nasir Yunus  ya bayar da belin Naira Miliyan 500 ga Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Shugaba Buhari Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Zartarwa ta 14

Posted onFebruary 9, 2023February 9, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan wata doka ta Gudanar da Sauye-sauyen Shugaban Kasa. Wannan ci gaban ya fito ne …

© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab