Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Majalisar Wakilai

FB IMG 1743047164505
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisa ta amince da karatu na biyu kan ƙirƙirar sabbin Jihohi 4 a Najeriya

Posted onMarch 27, 2025March 27, 2025

Ƙudirorin sun tsallake karatu na biyu a yayin zaman majalisar da ya gudana a ranar Laraba. Majalisar Wakilai ta ɗauki mataki na gaba wajen ƙirƙirar …

FB IMG 1742494211343
Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa data wakilai sun goyi bayan matakin sanya dokar-ta-ɓaci da Tinubu ya yi a jihar Rivers

Posted onMarch 20, 2025March 20, 2025

A majalisar dattijai shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya karanta wasikar shugaban ƙasa da neman amincewar majalisar kan dokar-ta-ɓacin. Daga nan ne sai majalisar ta shiga …

Screenshot 20240830 104020 Facebook
Dangote, Labarai

Naka Sai Naka! Majalisar Wakilai Ta Jinjina Wa Kamfanin Ɗangote Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin Ƙasa

Posted onAugust 30, 2024August 30, 2024

Majalisar Wakilai Ta Jinjina Wa Kamfanin Ɗangote Wajen Bunƙasa Tattalin Arzikin ƘasaYunkurin bunƙasa masana’antu da kamfanin Dangote ke yi a Nijeriya, ya sake samun ƙwarin …

Screenshot 20240718 172457 Facebook
Dangote, Labarai

Majalisar Wakilai Ta Bukaci A Gaggauta Dakatar Da Shugaban NMDPRA Kan Matatar Dangote

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Majalisar Wakilai ta bukaci a gaggauta dakatar da Shugaban Hukumar Albarkatun Mai Na Kasa (NMDPRA), Farouk Ahmed, kan dambarwar hukumar da Matatar Man Dangote. Alfijir …

Screenshot 20240718 172457 Facebook
Labarai, Majalisar Wakilai

Labarin Rayuwa: Ƴan Majalisar Wakilai Sun Rage Kashi 50 A Albashinsu

Posted onJuly 18, 2024July 18, 2024

Mambobin Majalisar Wakilai sun amince su rage kashi 50 cikin 100 na albashinsu na tsawon watanni shida a matsayin hadin kai da sadaukarwar da suke …

FB IMG 1715268720230
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Najeriya Na Tuhumar Ministar Mata Kan Zargin Kashe N65m Ba Bisa Kai’da Ba

Posted onJuly 11, 2024July 11, 2024

Majalisar wakilai ta tuhumi ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohaneye da zargin kashe wasu makudan kudade ba gaura ba dalili, wadanda suka hada da Naira miliyan …

Labarai, Majalisar Wakilai

Tajuddeen Abbas ya lashe zaɓen shugaban majalisar wakilan Nigeria

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙaramar hukumar Zari’a Tajuddeen Abbas ya lashe zaben shugaban majalisar wakilan Nigeria. Tajudden Abbas ya samu …

Badakala, Labarai

Rana Dubu: An Kama Ma’aikatan Majalisa Da Satar Kayan A Majalisar Tarayya

Posted onJune 11, 2023June 11, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an tsaro da ke aiki a harabar majalisar tarayya da ke Abuja sun cafke wasu hadiman ‘yan majalisa da ma’aikatan majalisar …

© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab