Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: NLC

IMG 152548 14925 1757859972747
Labarai, NLC

Kungiyar NLC Ta Yi Barazanar Zanga-Zanga Kan Hana Sanata Natasha Komawa Majalisa

Posted onSeptember 14, 2025September 14, 2025

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta gargadi majalisar dokoki cewa za ta fito da mambobinta yin zanga-zanga idan aka ci gaba da hana Sanata Natasha …

IMG 002323 08925 1757287432528
Labarai

Kungiyar Kwadago Ta Bukaci Tinubu Ya kara Mafi Karancin Albashi Sama da N70,000

Posted onSeptember 8, 2025September 8, 2025

Kungiyar Kwadago ta Ƙasa (NLC) da ma’aikatan gwamnati sun bukaci gwamnati ta sake duba mafi ƙarancin albashi, suna mai cewa N70,000 da ake biya a …

FB IMG 1742463499879
Labarai, NLC

Ƙungiyoyin ƙwadago sun buƙaci Tinubu ya mayar da Fubara kan kujerarsa

Posted onMarch 20, 2025March 20, 2025

Ƙungiyoyin Ƙwadagon Najeriya, NLC da TUC, sun yi Allah-wadai da matakin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya ɗauka na sanya dokar ta-ɓaci a Jihar Ribas. …

Ajaero NLC
Labarai, NLC

NLC Ta Magantu Kan Karin Farashin Man Fetur Ya Karya Yarjejeniyarsu

Posted onSeptember 20, 2024September 20, 2024

Kungiyar kwadago ta Ƙasa, NLC, a jiya Alhamis ta ce za ta gana da gwamnatin tarayya kan yadda ma’aikata za su tsira daga karin farashin …

Ajaero NLC
Labarai, NLC

DSS Ta Bayar Da Belin Shugaban Kungiyar Kwadagon Najeriya Joe Ajaero

Posted onSeptember 10, 2024September 10, 2024

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta bada belin shugaban kungiyar kwadago na Najeriya, NLC, Joe Ajaero bayan Kama shi da tayi a safiyar litinin. …

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Wata Sabuwa! Bayan Cafke Shugaban NLC, Jami’an DSS Sun Yi Dirar Mikiya A Ofishin SERAP

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Jami’an rundunar tsaro ta farin kaya DSS, sun kai samame ofishin kungiyar yaki da cin hanci da rashawa ta SERAP dake Abuja. Alfijir Labarai ta …

NLC Boss
DSS, Labarai

Yanzu-Yanzu: Hukumar DSS Ta Kama Shugaban NLC,  Ajaero

Posted onSeptember 9, 2024September 9, 2024

Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun kama shugaban Kungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC) Joe Ajaero. Alfijir Labarai ta rahotanni sun baiyana cewa  an …

FB IMG 1723228631143
Labarai

Ƙungiyar ƙwadago ta kira taron gaggawa bayan jami’an tsaro sun kai sumame ofisoshin ta

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Biyo bayan samamen da jami’an tsaro suka kai shelkwatar ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC, kungiyar ta kira taron gaggawa na kwamitin koli a gobe Asabar. …

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta musanta rahotan cewa jami’anta sun kai sumame shelkwatar kungiyar kwadago ta kasa NLC. Alfijir labarai ta ruwaito bayanan …

Screenshot 20231001 054212 com.facebook.katana edit 38423504856636
Labarai

Yajin Aiki: Ma’aikatan Man Fetur, Lantarki da Tarin Wasu Kungiyoyi Sun Shirya Gangamin Tare Da NLC

Posted onOctober 1, 2023October 1, 2023

Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC na shirin shiga yajin aikin gama gari a fadin kasar, wanda kungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta kasa (NUEE) ta …

Labarai, Shugaba Tinubu

Shugaba Tinubu Zai Sanar Da Sabon Mafi Karancin Albashin Ma’aikatan Najeriya

Posted onSeptember 21, 2023September 21, 2023

Shugaba Bola Tinubu  na shirin bayyana sabon mafi karancin albashin ma’aikatan Najeriya nan da mako mai zuwa, kamar yadda Comrade Festus Osifo, shugaban kungiyar ‘yan …

Labarai, NLC

Mun Dakatar Da Zanga-Zanga Bayan Da Tinubu Ya Tabbatar Da Karin Albashi

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

NLC da TUC sun sanar da cewa za su tsagaita da zanga-zanga domin su ba gwamnati damar cika alkawuran da ta daukar wa ’yan Najeriya. …

Labarai, NLC

Kungiyar Kwadago Ta Gargadi Gwamnatin Tarayya Kan Kudin Wuta

Posted onJune 23, 2023June 23, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta jingine shirinta na yin ƙarin kuɗin wutar lantarki da …

© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab