Wata kotun tarayya dake zaman ta a Osogbo dake jihar Osun ta bawa babban Sifeton ‘yan sanda Nijeriya Kayode Egbetokun umarnin kama tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC Farfesa Mahmud Yakubu kan abinda ta ambata da raina kutu.
Wannan na zuwa ne bayan da farfesa Yakubu Mahmud ya rubuta takardar barin aikin bayan karewa wa’adin a shugabancin hukumar.
Tun da fari dai Jam’iyyar Action Alliance ce ta shigar da kara gaban kotun domin kalubalantar hukumar zaben da shugabanta Farfesa Yakubu, bisa kin yin amfani da hukuncin kotu kan karar mai lamba FHC/OS/CS/194/2024 wadda mai shari’a Funmilola Demi-Ajayi ta yanke.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t