Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: INEC

FB IMG 1772199369125
Labarai, Zaɓe

Hukumar Zabe INEC ta Canja Jadawalin Zaɓen 2027 a Najeriya

Posted onFebruary 27, 2026February 27, 2026

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana Asabar, 16 ga Janairun 2027, a matsayin ranar gudanar da Zaɓen Shugaban Ƙasa da Majalisar Tarayya. Kwamishinan hukumar …

best seller i
Labarai, Zaɓe

Da Dumi Duminsa: Hukumar INEC ta sanar da ranakun da za a yi Babban zaben 2027 a Nigeria

Posted onFebruary 13, 2026February 13, 2026

Hukumar zaɓe mai zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanar da cewa za a gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ‘yan majalisar dokoki ta …

IMG 111936 091125 1762683589759
Labarai

INEC ta ayyana ɗan takarar APGA Charles Soludo a matsayin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan Anambra

Posted onNovember 9, 2025November 9, 2025

INEC ta ayyana Charles Soludo na APGA a matsayin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan AnambraCharles Soludo dai ya kasance tsohon gwamnan Babban Bankin Nijeriya CBN …

FB IMG 1759871330905
Kotu, Labarai

Wata kotu ta bada umarnin kama tsohon shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmud Yakubu

Posted onOctober 8, 2025October 8, 2025

Wata kotun tarayya dake zaman ta a Osogbo dake jihar Osun ta bawa babban Sifeton ‘yan sanda Nijeriya Kayode Egbetokun umarnin kama tsohon shugaban hukumar …

FB IMG 1759871330905
INEC, Labarai

Farfesa Mahmood Yakubu ya ajiye aikinsa na shugaban hukumar zabe INEC

Posted onOctober 7, 2025October 7, 2025

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya amince da sauka daga shugabancin hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC da Farfesa Mahmood Yakubu ya yi bayan kammala wa’adinsa na …

IMG 20250924 WA0017
Labarai, Shugaba Tinubu

Da Dumi Duminsa: Tinubu Ya Tura Farfesa Yakubu Hutun Dole Bayan Da Ya Zarge Shi Da Cin Amana

Posted onSeptember 24, 2025September 24, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Tinubu ya bukaci Mahmood da ya dakatar da dukkan aikinsa ya kuma tafi hutun dole na ƙarshe na barin hukumar. …

FB IMG 1757754167093
Labarai

Hukumar INEC Ta Amince da Sabbin Jam’iyyu 14 a Najeriya

Posted onSeptember 13, 2025September 13, 2025

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta amince da rijistar sabbin jam’iyyun siyasa guda 14, wadanda za su fara shiga sahun manyan ayyukan …

IMG 174446 23825 1755967493820
Labarai, Zaɓe

Sama da katin zabe 360,000 ke hannunmu masu su basu zo sun karɓa ba a Kano – In ji Shugaban INEC

Posted onAugust 23, 2025August 23, 2025

Shugaban Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa reshen jihar Kano Ambassada Abdu Zango ya ce akwai sama da katin zabe 360,000 da har yanzu …

FB IMG 1755350506022
Labarai, Zaɓe

An kama ƴan daba sama da 100 da ake zargi da yunkurin tada tarzoma a zaɓen cike gurbi a Kano: – INEC

Posted onAugust 16, 2025August 16, 2025

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa an kama fiye da mutane da ake zargin ƴan daba ne sama da ɗari,  …

FB IMG 1751447690638
INEC, Labarai

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe a Najeriya

Posted onJuly 2, 2025July 2, 2025

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya na shekarar 2027, hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta bayyana shirin ta na fitar da ƙarin …

FB IMG 1734078061516
Labarai, Zaɓe

INEC ta shirya tsaf domin ba da damar kada kuri’a ba tare da katin zabe ba

Posted onDecember 13, 2024December 13, 2024

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bada shawarar canja tsarin zaɓen na Najeriya, inda ta nuna cewa amfani da katin zaɓe (PVC) …

Kano
English, Kano

Breaking: Kano Electoral Commission Reduces Nomination Fees Following Court Order

Posted onSeptember 13, 2024September 13, 2024

– The Kano State Independent Electoral Commission (KANSIEC) has reduced the fees for nomination forms for local government elections, following a court order. The commission …

FB IMG 1722431998328
Labarai, Majalisar Dattijai

Cikakkun Bayanai Kan Kudirin Samar Da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Mai Alhakin Gudanar da Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Najeriya

Posted onAugust 12, 2024August 12, 2024

An fitar da cikakkun bayanai kan sabon kudiri da aka gabatar a majalisar dattawa a da nufin samar da hukumar zabe mai zaman kanta da …

FB IMG 1707043719554
INEC, Labarai

Inec Ta Bayyana Sakamakon Yan Majalisu Guda biyu A Jihar Kano

Posted onFebruary 4, 2024February 4, 2024

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana dan takarar jam’iyyar NNPP , Alhassan Ishaq, a matsayin wanda ya lashe zaben da aka …

INEC, Labarai

INEC ta soke zaɓen cike-gurbi na Kunchi/Tsanyawa a Kano da Akwa Ibom

Posted onFebruary 3, 2024February 3, 2024

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta sanar da dakatar da zaɓen cike-gurbia wasu mazabu, sakamakon tarzoma, rashin bin ka’ida da kuma sace …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Amince Da Bukatar APC Na Duba Na’urar BVAS Ta Zaɓen Gwamna

Posted onJune 17, 2023June 17, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan jihar Kano, a ranar Juma’a, ta amince da rokon da jam’iyyar APC ta Kano shigar, na …

Kotu, Labarai

Shugaban INEC Zai Bayyana Gaban Kotun Korarrakin Zabe Kasar

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito shugaban hukumar zabe mai zaman Kanta ta Kasa (INEC) Farfesa Mahmoud Yakubu zai gurfana a gaban kotun sauraren kararrakin zaben shugaban …

Labarai, Tsaro

Yadda Jami’an Tsaro Suka Yiwa Hedkwatar INEC Ta Kano Kawanya

Posted onMarch 19, 2023

Alfijr ta rawaito Jami’an tsaro sun yi wa hedkwatar Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) da ke Jihar Kano Hajj camp kawanya da da motocin silke …

INEC, Labarai

Ibtila’i: An Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Wucin Gadi Na INEC 17 Yayin Tafiya Aiki

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hoodlums sun yi garkuwa da ma’aikatan wucin gadi 17 na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da aka tura zuwa …

Labarai, Zaɓe

Wasu Ƴan Bangar Siyasa Sun Yi Awon Gaba Tare Kone Wasu kayan Zabe

Posted onMarch 18, 2023March 18, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu da ake zargin ‘yan bangar siyasa sun sace tare da kona kayayyakin zabe na mazabu uku a mazabar Ogbia 2 a …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab