Daga Aminu Bala Madobi
Motar mallakin Kano Line ce, wadda ta taso daga Kano Zuwa Kaduna tayi hadarin ne a Makarfi kuma kawo izuwa yanzu anata kokari don shawo kan wutar
Rahotonni sun ce suwa wannan lokacin hada wannan rahoto ana kokarin kashe wutar dake ta faman ci ganga-ganga, sai dai wani shedar gani da ido ya tabbatar da cewa anyi kokarin fitar da mutane 9 daga cikin motar kafin wuta ta tashi gadan gadan, amma akwai wasu da dama da wutar ta kama su.
Sai dai tuni jami’an bada agajin gaggawa suka yi azama domin kawo wa motar da mutanen ciki dauki, sa idai zuwa yanzu akwai fasinjoji da dama da suka makale cikin motar.

Allah ya tsare hakan a gaba
Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news zaku iya bibbiyarmu ta 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj