
Assalamu Alaikum Yayana Professor Shehu Abdullahi Maaji ina taya ka murna da Allah ya baka wannan matsayi mai girma na shugaban hukumar cigaban arewa maso …
Assalamu Alaikum Yayana Professor Shehu Abdullahi Maaji ina taya ka murna da Allah ya baka wannan matsayi mai girma na shugaban hukumar cigaban arewa maso …
Yawan shigo da kayan amfanin gona da aka yi a baya-bayan nan shi ma ya taimaka wajen faɗuwar farashin. Farashin kayayyakin abinci kamar masara da …
Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya …
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya rusa Majalisar Zartarwar Jihar tare da korar Sakataren Gwamnatin Jihar, Barista Muhammad Aliyu-Ubamdoma da kuma dukkanin hadimansa na musamman. …
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta ce kimanin mutane 1,134,828 sun zama yan gudun hijira a Najeriya. Alfijir Labarai ta rawaito a wani rahoto da …
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnatinsa tare da goyon bayan sauran gwamnonin Arewa za su hada kai da ‘yan majalisun …
Daga Hotpen A wani bangare na inganta walwala da zamantakewar jama’a, Kamfanin hada-hadar noma na ATRI Commodities Nigeria Ltd ya horar da manoma kimanin 5,000 …
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau I. Jibrin, ya bayyana fatansa na amincewar shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kudurin dokar hukumar raya yankin arewa maso yamma …
Jihohin arewacin Nijeriya su ne suka fi fama da matsalar tsaro, inda ‘yan bindiga da masu sace mutane domin neman kudin fansa, suka addabi yankin, …
Kungiyar Dattawan Arewa, NEF, ta bayyana nadamar ta ta goyon bayan Shugaba Bola Tinubu a zaben 2023. Alfijir labarai ta rawaito kakakin NEF, AbdulAziz Suleiman, …
Dattawan Arewa ga Tinubu: Ƴan Nijeriya ba za su iya biyan Naira miliyan 1,971,000 kuɗin wuta a shekara ba Alfijir labarai ta rawaito kungiyar Dattawan …
Kungiyar Matasan Arewa Ta bada Kwanaki Uku A janye Dakatarwar da aka yiwa Sen Abdul Ningi Ko Kuma Su shiga Zanga-zanga A Jihohin 19 da …
Kungiyar Dattawan Arewa NEF, ta bayyana cewa lokaci ya yi da za a koma kan teburin dubi domin ceto Najeriya. Alfijir labarai ta rawaito Shugaban …
Shugaban ƙungiyar gamayyar kungiyoyin matasan arewa Ashiru shariff Nastura yayin da yake tattaunawa da manema labarai ya jaddada goyon bayan su da a zauna a …
Kungiyar tuntuba ta Arewa (ACF) ta koka kan shirin mayar da hedikwatar hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) da wasu sassan babban …
Mai Girma Shugaban Kasar NajeriyaMr. Bola Ahmed Tinubu, GCFR Yallabai, SHUGABAN JAM’IYYARKU TA APC NA KASA NA MATUKAR KOKARI WAJEN GANIN YA KWACE KUJERAR GWAMNATIN …
Dole A Sasanta Tsakanin BUA Da Dangote Da Kuma Rikicin Dake Tsakanin Matawallen Maradun Da Dauda Lawal Dare; Cewar NEF Alfijir Labarai ta rawaito Kungiyar …
shahararren jarumi, Ali Nuhu; Dan wasan Super Eagles, Ahmed Musa; da kuma Bishop na darikar Katolika na Sokoto, Matthew Kukah, an zabe shi a matsayin …
A yau, mun samu wani ƙarin gagarumin ci gaba a tarihin fannin makamashi,” Alfijir Labarai ta rawaito Ƙungiyar dillalan man fetur da iskar gas ta …