Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kotu

Kotu, Labarai

Yadda Jam’iyyu Suka Bajakolin Jawabin karshe Da Rokon Kotu Ta Tsige Shugaba Tinubu

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Atiku da Obi suna rokon kotu ta soke zaben da kuma ba da umarnin sake zaben shugaban kasa, ban da Tinubu, wanda suke jayayya cewa, …

Kotu, Labarai

Rigar kariyar Ganduje Ta Tube Tun 29 Ga Mayu, Falana Ya Shaidawa Kotu

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Lauyan nan mai fafutukar ƴancin ɗan adam, Femi Falana, ya shaidawa Babbar Kotun Tarayya a Kano cewa rigar kariyar da ke jikin tsohon gwamnan Kano, …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Bada Godwin Emefiele Kan Naira Miliyan 20

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Wata babbar kotu da ke zamanta a jihar Legas ta bayar da belin Godwin Emefiele, dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya CBN a kan kudi naira …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya N2m Ga Mutanen Da Aka yi Yunkurin Rugujewa Gidaje

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta umurci gwamnatin jihar da sauran wadanda aka yi ƙara, su biya wasu mazauna unguwar Salanta, kudi naira …

Kotu, Labarai

Shari ar Bidiyon Dala Da Akewa Ganduje Ta Dauki Wani Sabon Salo A Kano

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano, ta ce fitaccen lauyan nan dan rajin kare hakkin bil’adama, Femi Falana …

Kotu, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Mayar Da Martani Kan Murabus Din Alkalin Kotun daukaka

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa wani mamba a kwamitin mutum biyar na kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Dakatar Da Abba Gida-Gida  Rushe Gine-Ginen Jikin Badala

Posted onJuly 13, 2023July 13, 2023

Wata babbar kotun jiha da ke zamanta a Miller Road Kano ta dakatar da gwamnantin Kano daga yin rusau a gine-ginen da ke jikin Badala …

Kotu, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Ta Bawa DSS Umarnin Gaggawa Akan Emefiele

Posted onJuly 13, 2023July 13, 2023

Wata Babbar Kotun Birnin Tarayya dake zamanta a Maitama, Abuja ta baiwa, DSS wa’adin kwanaki bakwai ta gurfanar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya Godwin Emefiele …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Ɗaure Wani Direba Mai Shekaru 56 Ɗaurin Rai Da Rai

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Wata kotu da ke zamanta a Ikeja ta yankewa wani direban mota mai suna Folarin Rauf hukuncin daurin rai da rai a kan laifin yi …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Hana Gwamnatin Kano, Ƴan Sanda Da DSS Kama Tsohon Gwamna Ganduje

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta hana gwamnatin jihar Kano da jami’anta da ƴan sanda da DSS dai sauran hukumomin tsaro …

Kotu, Labarai

Wata Babbar Kotun tarayya Ta Bada Belin DCP Abba Kyari

Posted onJuly 6, 2023July 6, 2023

Babbar kotu Dake Birnin tarayya Abuja ta Bayar da Belin Dakatacen Dan sanda Nan Mai suna DCP Abba kiyari. Alfijir Labarai ta rawaito Abba Kyari …

Kotu, Labarai

Mai Unguwa Ya Gurfanar Gaban Kuliya Bisa Zargin Zamba Da Cin Amana A Kano

Posted onJuly 3, 2023July 3, 2023

Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta a unguwar Kwana Huɗu Kano, ta bayar da belin wani mai unguwa bisa zarginsa da aikata laifukan cin …

Kotu, Labarai

Rusau: Kotu Ta Hana Gwamnatin Kano Ci Gaba Da Ruguje Gine-Gine

Posted onJune 25, 2023June 25, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta hana gwamnatin jihar Kano rusa ko sokewa ko kuma keta ginin gidan Alhaji Saminu Shehu …

Kotu, Labarai

Wata Kotun Majistare Ta Ɗaure Wata Matar Aure Wata 18 A Kano

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Wata kotun majistare da ke jihar Kano ta yanke wa wata mata mai suna Elizabeth Gift hukuncin daurin watanni 18 a …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Tsayar Da Ranar Yanke Hukunci Kan Ƙarar Da Emefiele Ya Shigar

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Kotu ta sanya ranar 13 ga watan Yuli domin yanke hukunci kan karar da Godwin Emefiele, dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Amince Da Bukatar APC Na Duba Na’urar BVAS Ta Zaɓen Gwamna

Posted onJune 17, 2023June 17, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan jihar Kano, a ranar Juma’a, ta amince da rokon da jam’iyyar APC ta Kano shigar, na …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Tsohon Dan Majalisar Wakilai Da Wasu Jami’an Banki Uku Akan Damfarar N212m

Posted onJune 17, 2023June 17, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Mai Shari’a Sale Musa Shuaibu na Babbar Kotun Tarayya da ke Kaduna a ranar Alhamis, 15 ga watan Yuni, 2023, ya …

Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance A Kotun Karar Zabe Tare Da Shugaban INEC

Posted onJune 16, 2023June 16, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Yakubu Mahmood ya gabatar da takardu gaban kotun sauraren kararrakin zaben …

Kotu, Labarai

Shugaban INEC Zai Bayyana Gaban Kotun Korarrakin Zabe Kasar

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito shugaban hukumar zabe mai zaman Kanta ta Kasa (INEC) Farfesa Mahmoud Yakubu zai gurfana a gaban kotun sauraren kararrakin zaben shugaban …

Kotu, Labarai

An Bukaci Gwamnatin Kano Ta Biya Biliyan 10 A Gaban Kuliya Kan Rusau

Posted onJune 5, 2023June 5, 2023

Alfijr ta rawaito wani kamfanin gine gine mai suna Lamash Properties Limited ya sha alwashin kalubalantar rushe Daula otal da gwamnatin jihar Kano ta yi …

Posts pagination

‹ 1 … 11 12 13 14 15 … 19 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab