Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kotu

FB IMG 1697127697278 edit 3959534304081
Kotu, Labarai

Kotun koli ta Sanya ranar da za ta yanke hukunci kan Atiku da Obi a kan Tinubu

Posted onOctober 25, 2023October 25, 2023

Kotun kolin Nigeria ta sanya ranar Alhamis domin yanke hukunci kan karar da ‘yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da na Labour, …

Screenshot 20221019 152242 com.android.chrome edit 14769883636807
Kotu, Labarai

Kotu Ta Tsare Wata Mata A Kurkuku Kan Kisan Jiririn Kishiyarta

Posted onOctober 25, 2023October 25, 2023

Kotu ta tsare wata matar aure a gidan yari kan zargin kashe jaririn kishiyarta ta hanyar shayar da shi maganin kwari a Jihar Kano. Alfijir …

kasco
Kotu, Labarai

Kotu ta bada umarnin gurfanar da tsohon MD na KASCO kan zargin damfarar ₦4bn

Posted onOctober 22, 2023October 22, 2023

Gwamnatin jihar Kano ta tuhumi tsohon babban jami’i kuma manajan darakta na kamfanin samar da noma na jihar, (KASCO), Bala Muhammad Inuwa, da Ɗansa tare …

Screenshot 20221202 154709 com.facebook.katana edit 16234138425645
Kotu, Labarai

Kotu Ta Gargadi Gwamnatin Kano Kan Yinkuri Kwamishinanta na Bijirewa Umarninta

Posted onOctober 21, 2023October 21, 2023

Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta fitar da sanarwar gargadi ga kwamishinan aiyuka na jihar Marwan Ahmad kano bisa kokarin sa na bijirewa umarnin …

Shari'ar Zabe
Kotu, Labarai

APC Ta Kuma Shan Kayi Kan Kujerar Ɗan Majalisar Kano A Kotu

Posted onOctober 21, 2023October 21, 2023

Bayan an sake yin zabe har ila yau shi dai Abdullahi Ali Wudil shi ya sake samun nasara. Alfijir Labarai ta rawaito Kotun Sauraron Kararrakin …

IMG 20231012 WA0199
Kotu, Labarai

Kotun Kolin Najeriya ta sa ranar farar shari’ar zabe tsakanin Atiku da Tinubu

Posted onOctober 19, 2023October 19, 2023

Kotun Koli ta sanya ranar Litinin 23 ga watan Oktoba, don fara sauraron karar da Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, babbar …

FB IMG 1697623422041
Kotu, Labarai

Ƴar Sanda ta roƙi kotu ta raba aurenta da mijinta bisa jibgar ta da ya ke yawan yi

Posted onOctober 18, 2023October 18, 2023

Wata ƴar sanda mai suna Angela Adams a ranar Talata ta roki wata kotun gargajiya da ke zamanta a Jikwoyi, babban birnin tarayya Abuja, da …

Screenshot 20221019 152242 com.android.chrome edit 14769883636807
Kotu, Labarai

Kotu ta yanke wa dilan wiwi hukuncin shekara 10 a gidan yari a Kano

Posted onOctober 17, 2023October 17, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke Kano mai lamba 3 ta yanke hukuncin daurin shekaru 10 a gidan kaso ga wani mutum Muhammad Bako Sambo, …

Screenshot 20231010 202701 com.android.chrome edit 14351829895204
Kotu, Labarai

Kotun Sojoji Ta Yankewa Manjo Janar Daurin Shekaru 7 A Gidan Yari

Posted onOctober 10, 2023October 10, 2023

An gurfanar da Mohammed ne a kan tuhume-tuhume 18 da suka hada da jabun takardu, karkatar da kudade, da kuma hada baki da sauransu. Alfijir …

FB IMG 1696575644420 edit 8390611110175
Kotu, Labarai

Kotun Soji Ta Kama Wani General Da Laifin Satar Fiye Da Biliyan Daya A Najeriya

Posted onOctober 6, 2023October 6, 2023

Kotun Sojin Najeriya ta musamman da ke zamanta a Abuja ta ce ta samu Maj-Gen Umaru Muhammed da laifin satar $1.476m. Alfijir Labarai ta rawaito …

Screenshot 20231003 225634 com.facebook.katana edit 593682779074
Kotu, Labarai

An yanke wa wani kanal din soji hukuncin kisa

Posted onOctober 3, 2023October 3, 2023

Kanal Mike Mikombe na daga cikin wadanda aka samu da laifi a Kongo. Alfijir Labarai ta rawaito wani mai mukamin kanal a Jamhuriyyar Dimokuradiyar Kongo …

Kotu, Labarai

Dubun Wasu Barayin Jaririya Don Yin Tsafi A Kano Ta cika

Posted onOctober 1, 2023October 1, 2023

Kotu ta tsare wasu mutum biyar a gidan yari kan zargin satar jariya ’yar kwana takwas domin yin tsafi a Kano Alfijir Labarai ta rawaito …

FB IMG 1696154211108
Kotu, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa!: Alƙaliyar Amurka Nancy Maldonado ta baiwa Atiku Nasara

Posted onOctober 1, 2023October 1, 2023

Alƙaliyar dake sauraren shari’ar da ake tsakanin Atiku Abubakar da shugaba Tinubu Nancy Maldonado ta tabbatar da nasarar Atiku. Mai Shari’a ta umarci jami’ar Chikago …

Kotu, Labarai

Kotu ta ci tarar Gwamnatin Kano Biliyan 30 kan rushe gine-ginen Masallacin Idi

Posted onSeptember 29, 2023September 29, 2023

Babbar kotun Tarayya da ke zaman ta a Gyaɗi-gyaɗi a Kano ta umarci Gwamnatin jihar ta biya ƴan Kassuwar da ke da shaguna a filin …

Kotu, Labarai

Akwai shari’o’i dubu 39,526 a gaban mu – In Ji Kotun Ɗaukaka Ƙara

Posted onSeptember 26, 2023September 26, 2023

Shugabar Kotun Daukaka Kara, Mai Shari’a Monica Dongban Mensen, ta ce kotun daukaka kara na da shari’o’i 39,526. Alfijir Labarai ta rawaito mai shari’a Mensen …

Kotu, Labarai

Dalilan da kotu ta dogara wajen tabbatar da Gawunan a matsayin wanda ya ci zaɓen gwamnan Kano

Posted onSeptember 21, 2023September 21, 2023

Kotun sauraren kararrakin zaben gwamna da ke Kano ta bayyana dan takarar jam’iyyar APC, Nasiru Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kano. Alfijir …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Tabbatar Da Gawuna A Matsayin Gwamnan Kano

Posted onSeptember 20, 2023September 20, 2023

Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna na APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwanan Kano Karin Bayani na nan tafe…

Kotu, Labarai

Kotu Ta Kori Karar APC Kan Haramcin Takarar Abba

Posted onSeptember 20, 2023September 20, 2023

Alkalan suna karanta hukuncin ne daga wani wuri, lauyoyin bangarorin da ke shari’ar kuma suna zaune a cikin kotun suna kallon su ta majigi Kotun …

Kotu, Labarai

Wata Sabuwa: An fara karanta hukuncin zaɓen gwamnan Kano ta manhajar ‘Zoom’

Posted onSeptember 20, 2023September 20, 2023

Alƙalai sun fara karanto hukuncin kotun sauraron ƙarfin zaɓen gwamnan Kano na 2023, sai dai ana karanto hukuncin ne ta manhajar zoom. Ma’ana alƙalan kotun …

Kotu, Labarai

Kotu ta yankewa wani jami’in lafiya ɗaurin rai-da-rai kan yiwa mai larura Fyaɗe

Posted onSeptember 19, 2023September 19, 2023

Hukumar yaƙi da fasa-ƙwaurin bil’adama ta Najeriya (NAPTIP), ta ce ta yi nasarar tabbatar da hukunci a kan wani masanin haɗa magunguna, Abubakar Danraka, wanda …

Posts pagination

‹ 1 … 9 10 11 12 13 … 19 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab