Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Sharia

IMG 20250212 172758
Labarai, Sharia

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shehu Adamu wanda ya kira kansa da na’ibin masallacin gidan Gyaran Hali na Gwauron Dutse daga Hukumar Shari’a ta Kano

Posted onMay 6, 2025May 6, 2025

Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatuhu bayan zarge-zargen da kayi akan gidan gyaran hali da tarbiyya na Gwauron Dutse na cewar ana lalata da wasu daurarru a …

IMG 20250327 WA0455
Labarai, Sharia

Hukumar Shari’ah ta jihar Kano ta rabauta da Bohal na sama da miliyan 10 daga kungiyar Wamy

Posted onMarch 27, 2025March 27, 2025

Hukumar Shari’ah ta rabauta da Katafaren Bohal na sama da Naira Miliyan 10 daga kungiyar World Assembly of Muslim Youth (Wamy) wanda aka ƙaddamar a …

IMG 20250324 WA0419
Labarai, Sharia

Hukumar Shari’a da haɗin guiwar kungiyar Wamy sun shiryawa wadanda suka karbi Musulunci shan ruwa a kano

Posted onMarch 24, 2025March 24, 2025

Hukumar Shari’ah da haɗin guiwar kungiyar World Assembly of Muslim Youth (Wamy) sun shiryawa wadanda suka karbi addinin Musulunci shan ruwa a ranar Lahadi 23 …

1001655857
Labarai, Sharia

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

Posted onMarch 12, 2025March 12, 2025

Hukumar Shari’ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta Sheikh Malam Ali Dan Abba a yau Laraba ya jagorancin taron kaddamar da kamitocin da zasu …

IMG 20250227 WA0049
Labarai, Sharia

Ta Sake Faruwa A Hukumar Shari’ah, Bayan Samun Nasarar Musuluntar Da Maryam An Kuma Aurar Da ita

Posted onFebruary 28, 2025February 28, 2025

Hukumar Shari’ah ta jihar Kano bayan ta musuluntar da Maryam da tayi ta kuma aurar da ita a ranar Alhamis ga wani matashi mai suna …

IMG 20250221 013116
Labarai, Sharia

Allah mai tsarki ne shi kuma baya karbar komai sai mai tsarki – Tunatarwar Sheikh Ali Dan Abba Ga Yan Kasuwa

Posted onFebruary 21, 2025February 21, 2025

Hukumar Shari’a ta jihar Kano tare da mambobinta da wasu daga cikin ma’aikatanta sun fara ziyarar gyara kayanka domin neman dacewa da rahamar Allah. Inda …

IMG 20250219 WA0007
Labarai, Sharia

Shugaban Hukumar Shari’a ta jihar Kano ya jagoranci zaman shugabannin da mambobita na farko

Posted onFebruary 19, 2025February 19, 2025

Hukumar Shari’a ta jihar Kano Karkashin Jagorancin Shugabanta Malam Abbas Abubakar Daneji, ta jagoranci zama na farko wanda ya gudana domin ganawa da sauran Shuwagabannin …

IMG 20250216 182808
Labarai, Sharia

Kuji Tsoron Allah ku Saukakawa Al’umma Ko Annabi S A W Yayi Alfahari Daku – Shugaban Hukumar Shari’a Ga Yan Kasuwa

Posted onFebruary 16, 2025February 16, 2025

Shugaban hukumar Shari’a ta jihar Kano Malam Abbas Abubakar Daneji yayi kira ga yan kasuwa da su ji tsoron Allah su yi koyi da kiran …

Mai shari'a k
Labarai, Sharia

Gargaɗi! Za’a fara hukunta wadanda suke shigar da korafen karya da akan masu shari’a – In ji CJN

Posted onDecember 10, 2024December 10, 2024

Babbar Jojin kasa, Mai Shari’a Kudirat Kekere-Ekun, ta bayyana cewa bangaren shari’a na binciken hanyoyin da za a bi wajen hukunta duk wanda yayiwa wani …

Ministan Shari'a
Labarai, Sharia

Ministan Shari’a Ya Umarci Maida Shari’ar Yara Masu Zanga-Zanga Zuwa Ofishinsa

Posted onNovember 2, 2024November 2, 2024

Babban Lauyan tarayyar Najeriya kuma Ministan Shari’a, Prince Lateef Fagbemi, SAN, ya umarci Yan sandan Nijeriya da su miƙa kundin shari’ar masu zanga-zangar #EndBadGovernance da …

FB IMG 1723874380905
Labarai, Sharia

Tsalle Daya! Alkalai 27, Ne Za Su Gurfana Gaban Kwamitin Binciken NJC

Posted onAugust 17, 2024August 17, 2024

Majalisar shari’a ta kasa, NJC, ta kafa wasu kwamitocin bincike guda hudu da za su binciki alkalan manyan kotunan kasar nan guda 27 bisa wasu …

Screenshot 20240726 133427 WhatsAppBusiness
Labarai, Sharia

Hukumar Shari’a Ta Dakatar Da Wasu Ma’aikata Tare Da Ladabtar Da Magatakardar Kotuna 6 A Kano

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

A kokarinta na ganin ta tsare kimar bangaren Shari’a, hukumar da ke kula da harkokin shari’a ta jihar Kano ta dauki matakin ladabtarwa a kan …

FB IMG 1719309757358
Labarai, Sharia

Dalilin Da Yasa Hukumar Kula Da Shari’a Ta Kano Ta Dakatar Da Alkalan Kotunan Majistiri A Jihar

Posted onJune 25, 2024June 25, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da harkokin Shari’a ta Jihar Kano (JSC) ta dakatar da alkalan Kotun Majistare uku saboda samun su da laifi …

Screenshot 20240526 111318 Facebook
Labarai, Sharia

Tirka-Tirka! Ribadu Ya Bayyana Aniyar Ɗaukar Matakin Shari’a Akan Mataimakin Gwamnan Kano

Posted onMay 26, 2024May 26, 2024

Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Mallam Nuhu Ribadu ya bayyana aniyar daukar matakin shari’a kan zargin bata sunansa da mataimakin gwamnan jihar …

IMG 20240202 194808
Labarai, Sharia

An Yanka Ta Tashi! An dakatar da Alkalin Alkalai bisa zargin cin hanci da rashawa

Posted onFebruary 2, 2024February 2, 2024

Hukumar da ke kula da harkokin shari’a a jihar Nasarawa ta dakatar da Alkalin Alkalai Vincent W. Gwahemba sakamakon zarge-zargen cin hanci da rashawa. Alfijir …

IMG 20231212 WA0003
Labarai, Sharia

Jajircewa da zage damtse shi zai kawo karshen cin zarafin bil adama – Barr Bilkisu

Posted onDecember 12, 2023December 12, 2023

Daga Rukaiyya Umar G/Kaya Taron ya duba irin wahalar da ake sha wajen hukunta wadanda ake samu da aikata laifin cin zarafin, tsayawa tsayin daka …

IMG 20231208 113029
Labarai, Sharia

NJC Ta Dakatar Da Alkali Kan Yanke Hukunci Ta Hanyar Da Ba Ta Dace Ba

Posted onDecember 8, 2023December 8, 2023

An kuma samu Jastis Falola da laifin sauraron shari’a mai lamba HIK/41/2018, wadda ba shi da hurumi a kai, ba tare da ya samun takardar …

FB IMG 1701255547603
Labarai, Sharia

Hukumar NJC zata hukunta wadanda suka kawo rudanin kan hukuncin kotun daukaka kara a gwamnan Kano 

Posted onNovember 29, 2023November 29, 2023

 Hukumar dake kula da shari’a ta kasa (NJC) ta sha alwashin hukunta jami’an shari’a da suke da alhaki wajen haifar da rudani game da  hukuncin …

FB IMG 1701102601528
Labarai, Sharia

Alkalin alƙalai Najeriya yayi caccaka kan yadda ake ta zanga zangar hukuncin zaɓe a kasar

Posted onNovember 27, 2023November 27, 2023

Ya roƙi alƙalai da kada su damu da ra’ayin masu Zanga-Zanga, yayin da suke yanke hukuncin a kan batutuwa Alfijir Labarai ta rawaito babban alkalin …

Labarai, Sharia

Tsohon Shugaban Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya Olumide Akpata Ya Caccaki Alkalan Najeriya

Posted onNovember 19, 2023November 19, 2023

Matsayin Najeriya mai mafi yawan ɓaƙar fata a duniya, ƙasar na fama da wani “kamun-kazar-kuku” da gungun ‘yan siyasa da suka yi wa fannin shari’a. …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab