Alfijr
![](https://alfijr.com.ng/wp-content/uploads/2022/02/fb_img_16448356682163894246749774296210.jpg)
Alfijr ta rawaito, a karshe dai bayan kammala zaman kwanaki biyu tsakanin masu ruwa da tsaki a Kungiyar malaman jami’o’i ta Kasa ASUU a yau Litinin ta kungiyar ta sanar da tsunduma yajin aiki na gargadi na tsawon sati 4
Alfijr
Sanarwar ta a wani taron manema labarai da ya gudana a safiyar yau kungiyar tace zata yi yajin aiki na sati 4 a sassan kasar nan, Kamar yadda Shugaban kungiyar na kasa farfesa Emmanuel Osodeke ya bayyana.
Slide Up