Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Zaɓe

Labarai, Zaɓe

Ma’aikatan Zaɓe Da Ƴan Jarida Sun Sha Da Ƙyar A Wata Mazaɓa A Kano

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa an samu wata hatsaniya a mazaɓar Ja’oji har wasu ma’aikatan zaɓe da ƴan jarida suka …

INEC, Labarai

Ibtila’i: An Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Wucin Gadi Na INEC 17 Yayin Tafiya Aiki

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hoodlums sun yi garkuwa da ma’aikatan wucin gadi 17 na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da aka tura zuwa …

INEC, Labarai

Wata Sabuwa: INEC Ta Bankado Wasu Katunan Shaida Na Jabu Ga Jami’an Tsaro

Posted onMarch 18, 2023March 18, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta koka kan katin shaidar jabu ga jami’an tsaro da ke aikin zabe. Okoye …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Ƙasa (INEC) Ta Dakatar Da Wani  Kwamishinan Zabe

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Ayyana Neman Wani  Ɗan Takarar Gwamna Ƴan Kwanaki Kafin Zaɓe

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar ta bayyana cewa tana neman dan takarar gwamna ‘yan kwanaki kafin zabe. Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar All …

Labarai, Zaɓe

Zaɓen Shugaban Ƙasa Ya Gaza Cimma Burin Ƴan Nijeriya, in ji Amurka

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Sama da mako guda bayan gudanar da zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya, Amurka ta ce zaɓen ya ya gaza cimma yadda ‘yan …

Labarai, Zanga Zanga

Mata Sun Yi Barazanar Tafiya Tsirara A Abuja Kan Sakamakon Zaɓe

Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu fusatattun mata, a karkashin kungiyar ‘Angry Nigerian Women’ a yau Talata sun mamaye babban titin da ke kan hanyar zuwa babban …

Labarai

Zamfara: Wata Me Ciki Ta Rasu Wajan Jefa Kuri’a

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito sakamakon irin fitowar da Mata sukayi kwansu da kwarkwatan su wurin jefa kuri’a a kasannan , ciki har …

Labarai

Sayen Kuri’a: Hukumar ICPC Ta Kama Wani Mutum Da Tsabar Kuɗi N2m

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka, ICPC, ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Hassan …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Kukan Kurciya! Kakar Zabe Ta 2023 Ta Kama!

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

DAGAMUDASSIR ALIYU YUNUSA. FASSARA: YUSUF ABBA SARKI. A duk bayan shekara hudu a Najeriya a ke sake sabon zubi na masu rike da madafun iko, …

Labarai

Kungiyar Musulmai Ta Bukaci Sauya Lokacin Kidaya (Census)

Posted onFebruary 13, 2023February 13, 2023

Alfijr ta rawaito Wata kungiyar Musulmai mai suna Islamic Forum ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta sauya lokacin fara kidaya na 2023, saboda …

INEC, Labarai

Makasudin Da Zamu Dora Sakamakon Zabe A Shafin Yanar Gizo-INEC

Posted onFebruary 7, 2023February 7, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa, INEC, ta ce amfani da adireshin IReV wajen yada sakamakon zaben na rumfunan zabukan kasar …

Posts pagination

‹ 1 2
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab