Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Zabe

INEC, Labarai

INEC Ta Kori Ma’aikata 100 Bisa Laifin Maguɗin Zaɓe

Posted onMarch 17, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan zabe na INEC a Akwa Ibom, Dr Cyril Omorogbe ya ce hukumar ta soke sunayen ma’aikatan zaɓe na wucin-gadi guda 100 …

Labarai, Zaɓe

Karan batta! Yadda Mata 24 Ƴan Takarar Gwamna Suka Kunno Kai A Zaben Bana

Posted onMarch 15, 2023

DagaAbdu Ado K/Naisa Alfijr ta rawaito Akalla mata 24 ne za a fafata da su zaɓen gwamna a wasu jihohin ƙasar nan, a ranar Asabar …

Labarai, Tsaro

An kawo Kimanin Ƴan Sanda Dubu 18,748 Don Zaben Gwamna A Kano

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sandan  jihar Kano ta ce kimanin jami’an tsaro dubu 18,748 ne aka baza a fadin jihar domin gudanar da zabukan …

Kotu, Labarai

An Ɗaure Wasu Kusoshin PDP 2 A Gidan Gyaran Hali Bisa Badakalar Miliyan 142

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Bauchi ta yanke wa wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP a jihar Bauchi, Saleh Hussaini Gamawa da Aminu …

Labarai, Siyasa

Sanata Barau Ya Gana Da Ƴan Majalisa 70 Kan Takarar Shugabancin Majalisar Dattawa

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Daya daga cikin masu neman kujerar shugaban majalisar dattawa Sanata Jibrin Barau na jam’iyyar All Progressives Congress ya karbi bakuncin zababbun sanatoci …

Kwankwasiyya, Labarai

An Kori Mataimakin Dan Takarar Gwamna Da Shugabannin Jam’iyyar NNPP

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito NNPP reshen jihar Katsina, ta kori mataimakinta dan takarar gwamna, Muttaqa Rabe-Darma, shugaban jam’iyyar na jihar, Alhaji Sani Liti, da sauran manyan …

Labarai, Zaɓe

Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Bada Dama Ayi Zaben Gwamnoni Da Katin Zabe Na Wucin-Gadi

Posted onMarch 9, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito a ranar Alhamis wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta …

Labarai, Ta addanci

Ƙauraye Sun Jikkata Mutane A Unguwannin Rahamawa, Abatuwa Da Janbango

Posted onMarch 9, 2023March 9, 2023

Alfijr ta rawaito aƙalla kusan sati ɗaya kenan al’ummar yankin unguwannin Abatuwa, Rahamawa, Janbango da sauran unguwannin wannan rukunin, kullum hankalinsu a tashe ya ke, …

Labarai, Zaɓe

Da Ɗumi Ɗuminsa : INEC Ta Dage Zaben Gwamna Da ‘Yan Majalisun Jiha

Posted onMarch 8, 2023March 9, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kammala shirye-shiryen dage zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisun Jiha da aka shirya …

Labarai

INEC Za Ta Sake Gudanar Da Zabe A Mazabar Tarayya Doguwa/Tudun Wada

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) za ta gudanar da nata zaben a mazabar Doguwa/Tudun Wada, a Kano. Jami’in zaben …

Labarai, Zaɓe

INEC Ta Bayyana Wuraren da za a sake zaɓen sanatoci a Najeriya

Posted onMarch 7, 2023March 10, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta fitar da jadawalin zaɓaɓɓun sanatocin da suka yi nasara a zaɓen ranar 25 …

INEC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …

Posts pagination

‹ 1 2
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab