![](https://alfijr.com.ng/wp-content/uploads/2022/03/Screenshot_20220328_222514_com.huawei.browser_edit_98439090739666-650x345.jpg)
Alfijr ta rawaito Wlwasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun tayar da bama-bamai a titin jirgin Abuja zuwa Kaduna tare da yin nasarar ka yadda jirgin
![](https://alfijr.com.ng/wp-content/uploads/2022/03/IMG_20220212_150753-15-1-650x141.jpg)
Majiya mai tushe ta tabbatar da harin a daren ranar Litinin. Kamar dai lokacin da aka kai harin akwai fasinjoji 970 a cikin jirgin.
Hakazalika wasu majiyoyi sun shaidawa NIGERIA TRACKER cewa an yi awon gaba da fasinjoji da dama wasu kuma sun samu raunuka daban-daban.
Slide Up