kwanakin nan an sake zargin gwamnatin Jihar Kano da saka baki a harkokin shari’ar jihar Kano Sakamakon wasu bayanai da suka bayyana bayan sakin Jarumar …
kwanakin nan an sake zargin gwamnatin Jihar Kano da saka baki a harkokin shari’ar jihar Kano Sakamakon wasu bayanai da suka bayyana bayan sakin Jarumar …
Shugaban Hukumar Hizba ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana takaici kan yadda tarbiyya ke ƙara taɓarɓarewa tsakanin al’umma a jihar. Alfijir labarai …
Daga Fauziyya Momin Haidar Rundunar yan sandan jahar Kano, ta turo wa hukumar hisbar wasu matasa 38, da aka kamo su a kasuwar Tumatir ta …
Hukumar Hisba ta kama matashiyar budurwar nan mai suna Ramlat Princess, bayan ta tallata kanta a wani faifen bidiyo tare da yada shi a shafukan …
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da sanarwar neman wasu shahararrun masu amfani da shafin Tiktok guda shida saboda furta kalaman batsa cikin wasu …
Daurawa na neman korarren hafsan Hisbah ruwa a jallo kan hada kai da bata-gari da taimaka wa masu badala Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Hisbah …
Mu dama Hisbah aikinmu shi ne umarni da aikin alheri da kuma hani da mummuna. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta …
Darakta Janar na Hisba ta jihar Kano, Sheikh Mujahid Aminuddeen ya ce hukumar tana gayyatar duk wata mace ƴar Tiktok da Facebook zuwa hukumar Hisbah …
Muhawara da cacar baki sun kaure a ciki da wajen Kano, kan abin da wasu ke cewa gagarumin kame ne kan masu yawon ta-zubar da …
Hukumar Hisba dake jihar Kano ta bayyana cewa za ta daura wa mata 1,800 aure sannan za ta yi wa mata kayan gara na daki. …
Sabon Kwamandan Hisba na Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya shiga ofis a karo na uku, bayan da gwamnan kano Abba Gida Gida sake nada …
Alfijr ta rawaito Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta gargadi masu tuka baburan A-Daidaita-Sahu da su guji duk wata halayya ta rashin da’a da ta …
Alfijr ta rawaito Jami’an hukumar Hisbah ta jihar Kebbi sun kama wasu kananan yara 11 a wani wurin shakatawa da ke babban birnin jihar Kebbi. …
Alfijr ta rawaito hukumar hisba reshen jihar Kebbi ta yiwa wani matshi aski mai taken talkobo a babban birnin jihar Kebbi, Birnin Kebbi. Matashin yaron …
Alfijr ta rawaito Kwamared Sani Bala Tela bayan zungureriyar wasika da ya aikowa Mawaki Rarara kan danbarwarsa da Gwamna Ganduje, yanzu haka ya sake aikowa …
Alfijr ta rawaito Dakarun Hukumar Hisbah a jihar Jigawa sun kama mutane 31 da su ka haɗa da mata 25 a Ƙaramar Hukumar Kazaure da …
Alfijr ta rawaito Hukumar Hisbah ta Jahar Zamfara tayi Nasarar cafkesu mace da namiji tare da Gurfanar dasu a Gaban Kotun Shari’ar Musulunci dake Kan …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi ta baiwa kwamitin Hisbah na jiha tallafin naira miliyan 100 da aka kafa shekaru 20 da suka gabata domin …
Alfijr Alfijr ta rawaito rundunar Hisbah, ta kama mutane 99 a karamar hukumar Kazaure da kuma Dutse jahar Jigawa, suna tsaka da aikata alfasha Kwamandan …