Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kotu

Ali Musa
Kotu, Labarai

Kotu ta tabbatarwa da Ali Musa Hard Worker kujerar shugaban kumbotso

Posted onNovember 11, 2024November 11, 2024

Babbar Kotun Sharia da ke Jihar Kano,  ta tabbatarwa da Hon. Ali Musa Hard worker a matsayin Shugaban Karamar hukumar Kumbotso,  wanda ake ta dambarwa. …

Mai shari'a
Kotu, Labarai

Babbar Mai Shari’a ta Ƙasa ta caccaki wasu daga cikin alkalan Najeriya kan zubarwa ɓangaren kima

Posted onNovember 10, 2024November 10, 2024

Babbar mai Shari’a ta 9 Mai Shari’a Kudirat Kekere-Ekun, ta ce yayin da akwai alkalan kirki da masu karfin gwiwa a bangaren shari’a, wasu tsirarun …

FB IMG 1708020196814
Kotu, Labarai

Kotu ta daure wasu mutane 2 bisa laifin damfarar Alh Aminu Dantata da ATM Gwarzo

Posted onOctober 29, 2024October 29, 2024

Kotun majistare mai zamanta a Gyadi-Gyadi, Kano ta yanke wa Bukar Galadima da Suleiman Ahmed hukuncin daurin gidan yari bayan samun su da laifin zamba …

best seller i
Kotu, Labarai

Karan Batta! Bayan umarnin kotu na yin zaɓe a Kano wata kotun ta sake haramta zaɓen goben

Posted onOctober 25, 2024October 25, 2024

Justice Simon Amobeda na babbar kotun tarayya dake kano ya kuma yin wani sabon hukunci a yau juma’a. A cikin hukuncin da ya gabatar, Alkalin …

murja kunya
Kotu, Labarai

Kotu ta gargadi Hisbah kan hurumin kama Murja Ibrahim Kunya

Posted onOctober 24, 2024October 24, 2024

Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 11 karkashin mai shari’a Nasir Saminu ta yanke hukunci kan karar da Murja Ibrahim Kunya ta kai Hukumar Hisbah …

Ganduje
Kotu, Labarai

Badakala: Kotu ta sanya ranar cigaba da sauraron shari’ar Ganduje da wasu mutane 7

Posted onOctober 23, 2024October 23, 2024

Wata babbar kotun Jihar Kano, ta sanya ranar 20 ga watan Nuwamba, domin cigaba da sauraren kararrakin da aka shigar akan Shugaban Jam’iyyar APC na …

FB IMG 1729605707245
Kotu, Labarai

Wata Sabuwa: Kotu ta sauke shugaban hukumar zabe ta Kano

Posted onOctober 22, 2024October 22, 2024

Babbar kotun tarayya dake zamanta a Kano ta rushe shugabancin Farfesa Sani Lawan Malumfashi a matsayin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano. …

Kotu
Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wani Magidanci shekaru 19 Kan Laifin Yiwa Ƙaramar Yarinya Fyade

Posted onOctober 4, 2024October 4, 2024

Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 1 da ke Sakatariyar Audu Bako, Karkashin mai shari’a babbar alakaliyar jahar Kano Dije Abdu Aboki, ta yanke wa …

Abdullahi Ado Bayero
Kotu, Labarai

Sanarwa Ta Musamman Daga Babban Maga-Takardar Manyan Kotunan Jihar Kano

Posted onOctober 1, 2024October 1, 2024

Babban Maga-Takardar manyan Kotunan Jihar Kano, Alhaji Abdullah Ado Bayero Esq, na tunasar da dukkan Ma’aikatan manyan Kotunan da suka san lokacin ritayar su ya …

FB IMG 1722086624859
Kotu, Labarai

Ana Wata: Kotu Ta Tsare Wani Basarake Da Wasu Mutane 4, a Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 27, 2024September 27, 2024

Wata babbar kotun jihar Osun da ke zamanta a Ede ta tasa keyar wani basarake, Elegbedi na Egbedi a jihar Osun, Oba Muideen Azeez da …

FB IMG 1722086624859
Kotu, Labarai

Kotu ta Umurci Jam’iyyu 19 Su Daina Tsoma Baki a Zaben Kananan Hukumomi Na Kano

Posted onSeptember 25, 2024September 25, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da jihar Kano ta shiga cikin dimuwa a shirye shiryen hukumar na gudanar …

Ganduje
Kotu, Labarai

Kotu ta kori buƙatar tsige Ganduje daga shugabancin APC

Posted onSeptember 23, 2024September 23, 2024

Mai Shari’a Inyang Ekwo ya kori ƙarar da Ƙungiyar ’Yan APC na Yankin Arewa ta Tsakiya ta shigar ne bisa dalilai da dama Alfijir Labarai …

FB IMG 1722086624859
Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wadanda Ake Zargi Da Yin Garkuwa Da Yaro Dan Shekaru 4, A Kano

Posted onSeptember 22, 2024September 22, 2024

Wata kotun majistiri dake zamanta, a Kano ta bayar da umarnin tsare matasan da ake zargi da yin garkuwa da  wani karamin yaro, mai shekaru hudu …

Shari’a
Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance A Fara Gabatar Da Shaidu Kan Tuhumar Matashi Cinna Wa Masallata Wuta Kano

Posted onSeptember 17, 2024September 17, 2024

Babbar Kotun Musulunci da ke Rijiyar Zaki ta fara sauraren shaidu a kan shariar matashin nan Shafiu Abubakar wanda ake zargi da cinna wa masallaci …

Ribadu
Kotu, Labarai

Nuhu Ribadu ya kai karar Shugaban PDP na Edo bisa zargin bata masa suna.

Posted onSeptember 15, 2024September 15, 2024

Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Mallam Nuhu Ribadu, ya shigar da karar Anthony Aziegbemi, shugaban jam’iyyar PDP na jihar Edo a …

FB IMG 1723369417786
Kotu, Labarai

Kotu Ta Dakatar Da Yunkurin Sarki Aminu Na Gyaran Fadar Nassarawa

Posted onSeptember 14, 2024September 14, 2024

Babbar kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Alkaliyar Alkalai, Dije Abdu Aboki, ta bayar da umarnin wucin gadi na hana Sarkin Kano na 15, Aminu Ado …

Shari’a
Kotu, Labarai

Wani Tsohon Alƙali Ya Gurfana  Gaban Kuliya kana Dukan Wata Matar Aure Makauniya A Zaria

Posted onSeptember 10, 2024September 10, 2024

An gurfanar da tsohon aƙalin kotun shari’ar Musulunci, Mahmoud Shehu, a gaban kotun majistare da ke Tudun Wada Zariya, kan laifin cin zarafin wata matar …

FB IMG 1723959647845
Kotu, Labarai

Zabe! Wata Kotu Ta Dakatar Da Hukumar Zabe Karɓar Miliyan 5 Kudin Takara A Kano

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Wata Babbar Kotun Tarayya a Najeriya ta dakatar da hukumar zaben Kano daga karbar miliyoyin kudade daga masu neman takara a zabukan kananan hukumomi. Idan …

Shari’a
Kotu, Labarai

Karya Ta Kare! Wata kotun Musulunci Ta Daure Wani Alƙalin Bogi A Jihar Kano.

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Dubun alƙalin bogin ta cika ne bayan da ya gabatar da kansa a matsayin alkali daga Jihar Jigawa a gaban Kotun Musulunci da ke unguwar …

Kotu
Kotu, Labarai

Kotu Ta Bayar Da Sammacin Kama Ɗan Birtaniya Kan Yunƙurin Kifar Da Gwamnatin Tinubu

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da sammacin kama ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne tare da wasu ‘yan Najeriya bisa zargin cin …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 … 18 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab