Babbar Kotun Sharia da ke Jihar Kano, ta tabbatarwa da Hon. Ali Musa Hard worker a matsayin Shugaban Karamar hukumar Kumbotso, wanda ake ta dambarwa. …
Babbar Kotun Sharia da ke Jihar Kano, ta tabbatarwa da Hon. Ali Musa Hard worker a matsayin Shugaban Karamar hukumar Kumbotso, wanda ake ta dambarwa. …
Babbar mai Shari’a ta 9 Mai Shari’a Kudirat Kekere-Ekun, ta ce yayin da akwai alkalan kirki da masu karfin gwiwa a bangaren shari’a, wasu tsirarun …
Kotun majistare mai zamanta a Gyadi-Gyadi, Kano ta yanke wa Bukar Galadima da Suleiman Ahmed hukuncin daurin gidan yari bayan samun su da laifin zamba …
Justice Simon Amobeda na babbar kotun tarayya dake kano ya kuma yin wani sabon hukunci a yau juma’a. A cikin hukuncin da ya gabatar, Alkalin …
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 11 karkashin mai shari’a Nasir Saminu ta yanke hukunci kan karar da Murja Ibrahim Kunya ta kai Hukumar Hisbah …
Wata babbar kotun Jihar Kano, ta sanya ranar 20 ga watan Nuwamba, domin cigaba da sauraren kararrakin da aka shigar akan Shugaban Jam’iyyar APC na …
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Kano ta rushe shugabancin Farfesa Sani Lawan Malumfashi a matsayin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano. …
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 1 da ke Sakatariyar Audu Bako, Karkashin mai shari’a babbar alakaliyar jahar Kano Dije Abdu Aboki, ta yanke wa …
Babban Maga-Takardar manyan Kotunan Jihar Kano, Alhaji Abdullah Ado Bayero Esq, na tunasar da dukkan Ma’aikatan manyan Kotunan da suka san lokacin ritayar su ya …
Wata babbar kotun jihar Osun da ke zamanta a Ede ta tasa keyar wani basarake, Elegbedi na Egbedi a jihar Osun, Oba Muideen Azeez da …
Daga Aminu Bala Madobi Wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da jihar Kano ta shiga cikin dimuwa a shirye shiryen hukumar na gudanar …
Mai Shari’a Inyang Ekwo ya kori ƙarar da Ƙungiyar ’Yan APC na Yankin Arewa ta Tsakiya ta shigar ne bisa dalilai da dama Alfijir Labarai …
Wata kotun majistiri dake zamanta, a Kano ta bayar da umarnin tsare matasan da ake zargi da yin garkuwa da wani karamin yaro, mai shekaru hudu …
Babbar Kotun Musulunci da ke Rijiyar Zaki ta fara sauraren shaidu a kan shariar matashin nan Shafiu Abubakar wanda ake zargi da cinna wa masallaci …
Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Mallam Nuhu Ribadu, ya shigar da karar Anthony Aziegbemi, shugaban jam’iyyar PDP na jihar Edo a …
Babbar kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Alkaliyar Alkalai, Dije Abdu Aboki, ta bayar da umarnin wucin gadi na hana Sarkin Kano na 15, Aminu Ado …
An gurfanar da tsohon aƙalin kotun shari’ar Musulunci, Mahmoud Shehu, a gaban kotun majistare da ke Tudun Wada Zariya, kan laifin cin zarafin wata matar …
Wata Babbar Kotun Tarayya a Najeriya ta dakatar da hukumar zaben Kano daga karbar miliyoyin kudade daga masu neman takara a zabukan kananan hukumomi. Idan …
Dubun alƙalin bogin ta cika ne bayan da ya gabatar da kansa a matsayin alkali daga Jihar Jigawa a gaban Kotun Musulunci da ke unguwar …