Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta bayar da umarnin tsare tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele a gidan yari …
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta bayar da umarnin tsare tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele a gidan yari …
A wani muhimmin al’amari na shari’a, Kotun Daukaka Kara ta shirya tsaf don yanke hukunci kan karar zaben Kano gobe Juma’a 17 ga watan Nuwamba …
Kotun daukaka ƙara dake babban Birnin tarayya Abuja, mai kwamitin alkalai uku karkashin mai shari’a Uchechukwu Onyemenam, ta zauna a wannan domin sauraron bangarorin Abdullahi …
Matar dai ta ce ta kasa gane hakikanin mahaifin dan nata a cikinsu Ana ta cece-kuce game da wanda ya kamata ya fara gaida wani …
Maku dai ya je kotun ne don raka dan takarar Gwamnan Nasarawa na PDP Alfijir Labarai ta rawaito wasu da ake zargin barayi ne a …
Mai shari’a Yusuf Halilu na babbar kotun babban birnin tarayya Abuja a Maitama, a yau Talata ya soke belin tsohon Akanta-Janar na Ƙasa, Ahmed Idris …
Wani mazaunin garin Maraba da ke jihar Nasarawa, Muhammed Sani Zangina, ya shigar da kara kotu, inda ya zargi mawakin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, …
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kofar Kudu Karkashin Mai Shari Ibrahim Sarki Yola, ya ummarci wata Chochi data rantsar da wani Kirista Mai suna …
Mahara sun yi wa alkali da ma’aikatan kotu dukan kawo wuka kan rikicin fili a Gombe Alfijir Labarai ta rawaito Wasu bata-gari sun sassari alkalin …
Kotun Daukaka da ke Abuja, a yau Litinin ta tabbatar da nasarar zaɓen Dr Yusuf Datti, na jam’iyyar NNPP, a matsayin ɗan majalisar tarayya mai …
INEC ta bayyana Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaben ranar 18 ga Maris, 2023 bayan ya samu kuri’u 1,019,602 yayin da abokin hamayyarsa Nasiru …
Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Hafsat Yahaya Sani, ta tasa keyar Bala Inuwa Muhammed tsohon Manajan Daraktan Hukumar KASCO da dansa Bala …
Jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu, wacce aka fi sani da Hadiza Gabon, ta maka wani Bala Musa, ma’aikacin gwamnati, a gaban wata kotun Majistare da ke …
Kafatanin matan da ke birane da karkara duk nasu ne, domin basu ware kowa a cikin tafiyar kungiyarsu ba. Alfijir Labarai ta rawaito wata babbar …
Kotun Musulunci Ta Tasa Keyar Wasu ‘Yan Daudu Zuwa Gidan Gyaran Hali Tare Da Bulala Goma-Goma Alfijir Labarai ta rawaito kotun shari’ar addinin musulinci dake …
Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa a ranar Asabar ta tabbatar da sake zaben Umaru Fintiri a matsayin wanda ya sake zabar gwamnan jihar. …
Kotun Shari’ar Muslunci, da ke zaman ta a harabar Hukumar Hisbah a jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Alkali Sani Tanimu Sani Hausawa, ta yanke ƙwarya-ƙwaryan hukunci …
Babbar kotun tarayya dake zaman ta a jihar kano ta bada umarnin hana kama wanda ya shahara nan wajen yiwa gwamnatin jihar kano ta jam’iyyar …
Kotun Kolin Nijeriya ta kori ƙarar dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, inda ta tabbatar da nasarar zaɓen shugaban ƙasa Bola Ahmed …