Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kotu

FB IMG 1719309760124
Kotu, Labarai

An Kuma! Wata Kotu Tayi Umarnin Sauke Barr Muhuyi Magaji Daga Kujerarsa

Posted onJuly 27, 2024July 27, 2024

Babbar Kotun Tarayyar a Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta bayar da umarnin korar shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da …

FB IMG 1720960668465
Kotu, Labarai

Duk Gwamnan da ya ki biyayya zai gamu da fushin kotun Koli – In Ji Farfesa Yusfari SAN.

Posted onJuly 14, 2024July 14, 2024

Masani a fannin Shari’ah Farfesa Mamman Lawan Yusfari ya ce,  hukuncin kotun koli akan baiwa kananan hukumomi ‘yancin kashe Kudadensu kai tsaye na nufin haramta …

B6
Kotu, Labarai

Matar Dan Jaridar Da ‘Yan Sanda Suka Kashe Ta Samu Diyyar Dala 78,000

Posted onJuly 13, 2024July 13, 2024

Wata kotu a Kenya ta umarci bayar da diyyar tsabar kudi har Dala miliyan 78 ga matar dan jaridar nan dan Pakistan da ‘yansandan kasar …

FB IMG 1720710560375
Kotu, Labarai

Babbar Magana! Zargin Badaƙalar Naira Biliyan 33: Tsohon Ministan Lantarkin Buhari Ya Sume A Kotu

Posted onJuly 11, 2024July 11, 2024

Tsohon Ministan Wutar Lantarki a mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari  Injiniya Saleh Mamman, ya fadi a kotun da ke sauraron shari’ar zargin sa da …

Screenshot 20240704 193235 Facebook
Kotu, Labarai

Kotu Ta Mayar Da ‘Yan Majalisar Rivers 25 Da Aka Kora Kan Kujerunsu

Posted onJuly 4, 2024July 4, 2024

Kotun ɗaukaka ƙara a Abuja ta soke hukuncin babbar kotun da ke zama a jihar Rivers, wanda ya kori Martin Amaewhule da wasu mutum 24 …

FB IMG 1718834967191
Kotu, Labarai

An Gurfanar Da ’Yan Sanda Kan Fashin N322m A Kano

Posted onJuly 3, 2024July 3, 2024

An gurfanar da wasu ’yan sanda uku kan zargin fashi da makami na Naira miliyan 322 a Jihar Kano. Alfijir labarai ta ruwaito Gwamnatin jihar …

FB IMG 1719477546654
Kotu, Labarai

Kotu Ta Dage ƙarar da aka Shigar Dake Neman A Cire Ganduje Daga Shugabancin jam’iyyar APC Na Ƙasa

Posted onJune 27, 2024June 27, 2024

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta sake dage sauraren karar da ke neman a tsige Dr. Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar APC …

FB IMG 1718788425775
Kotu, Lafiya

Kotun Tarayya Da Ta Masana’antu  Basu da Hurumi Akan Rikicin Masarautar Jihar Kano —In Ji Falana

Posted onJune 19, 2024June 19, 2024

Shahararren lauyan kare hakkin ɗan’adam ɗin nan mai muƙamin SAN, Femi Falana ya bayyana cewa babbar kotun tarayya da kotun masana’antu ta kasa ba su …

FB IMG 1718081831488
Kotu, Labarai

Da Dumi Duminsa! Babbar Kotun Tarayya Dake Kano Taci Tarar Gwamnatin Kano Miliyan 10 Akan Sarki Aminu Ado

Posted onJune 14, 2024June 14, 2024

Babbar kotun Tarayya dake zaman ta anan kano karkashin jagorancin Justice Simon Amobeda taci Gwamnatin Kano tarar Naira miliyan goma saboda tauye hakkin wanda yake …

FB IMG 1717093859719
Kotu, Labarai

Kotu ta Hana Hukamar EFCC Kamawa Da Tsare Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso

Posted onJune 11, 2024June 11, 2024

Wata babbar kotun Kano da ke zamanta a Sakatariyar Audu Bako ta bayar da umarnin hana Hukumar  EFCC kamawa, tsarewa, tsangwama, tsoratarwa ko gayyatar dan …

FB IMG 1718100219352
Kotu, Labarai

Kotu Ta Baiwa Gwamantin Kano Umarnin ta Biya Alasan Doguwa Diyyar Miliyan 25

Posted onJune 11, 2024June 11, 2024

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayyana Hon. Alhassan Ado Doguwa, tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai, ba shi da laifi kan …

IMG 20240603 WA0277
Kotu, Labarai

Kotu Ta yankewa matar aure hukuncin kisa bisa laifin kashe tsohon mijinta

Posted onJune 3, 2024June 3, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Wata babbar kotu a Birnin Kebbi ta yanke wa wata mata Farida Abubakar hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe …

FB IMG 1716293743595
Kotu, Labarai

YanzuYanzu: Wata Kotu ta hana Ƴan Sanda, DSS da sojoji fitar da Sarki Sanusi daga fada

Posted onMay 28, 2024May 28, 2024

Wata babbar kotun jihar Kano, karkashin jagorancin Mai shari’a Amina Aliyu ta hana ƴansanda, hukumar tsaro ta farin kaya, SSS da sojojin Najeriya daga fitar …

Screenshot 20240524 104830
Kotu, Labarai

Babbar Kotun Kano Ta Daure Malamin Da Ya Yiwa Wanda Chuchu Ta Kashe Wanka

Posted onMay 24, 2024May 24, 2024

Hafsat Chuchu : Babbar Kotun Kano Ta Yanke Wa Malamin Da Ya Yi Wa Nafiu Hafiz Wankan Gawa Hukunci. Babbar Kotun Jihar Kano mai lamba …

IMG 20240524 WA0022
Kotu, Labarai

Ana Wata! Kotu Ta Dakatar Da Gwamnatin Kano Rushe Masarautun Jihar

Posted onMay 24, 2024May 24, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Tun bayan bayyanar sabbin masarautu da tsohuwar gwamnatin tsohon gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje tayi ake cigaba da kai ruwa rana …

FB IMG 1715770389181
Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Kotun Daukaka Kara Da Mal Abduljabbar Ya Kai A Yau

Posted onMay 15, 2024May 15, 2024

Malam Abduljabbar Kabara ya dakatar da lauyan da yake kare shi a Kotun Daukaka Kara. Alfijir labarai ta ruwaito yayin zaman Kotun na yau Laraba …

Alfijir
Kotu, Labarai

Zargin Damfara! Kotu Ta Yanke Wa Tsohon Manajan Bankin FCMB Hukuncin Shekaru 121

Posted onMay 4, 2024May 4, 2024

Wata babbar kotun jahar Anambra, ta yanke wa wani tsohon manajan Banki hukuncin daurin shekaru 121 a gidan ajiya da gyaran hali da tarbiya,bisa samun …

FB IMG 1714583859248
Kotu, Labarai

Idan Ana Dara! Wani Gardi Da ke Shigar Fatima Mai Zogale Yana Damfarar Samari Ya Hadu Da Fushin Wani Alkali

Posted onMay 1, 2024May 1, 2024

Kotun Shari’ar Musulunci mai lamba 1 a jihar Bauchi karkashin mai Shari’a Malam Ibrahim Jibo ta tura wani matashi Kabiru Ibrahim gidan Yari har zuwa …

📸Alfijir Labarai
Kotu, Labarai

Wani Magidanci Ya Hallaka Matarsa Da Dutsen Guga A Jihar Kano

Posted onApril 19, 2024April 19, 2024

Kotun majistre mai lamba 26 ta aike da wani magidanci Adamu Ibrahim gidan yari bisa zarginsa da hallaka matarsa ta hanyar buga mata dutsen guga …

Screenshot 20240418 134706 Facebook
Kotu, Labarai

Kotu ta Tsare Mutum 29 da Ake Zargi da Fafutukar Kafa kasar yarabawa

Posted onApril 18, 2024April 18, 2024

Kotun majistre ta Iyaganku da ke Ibadan ta bayar da umarnin a tsare mutum 29 da ake zargin masu fafutukar kafa ƙasar Yarabawa ne saboda …

Posts pagination

‹ 1 … 3 4 5 6 7 … 19 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab