Kotun koli ta yi watsi da karar da dan takarar jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Nafiu Bala ya shigar kan zaben Muhammad Inuwa Yahaya a …
Kotun koli ta yi watsi da karar da dan takarar jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Nafiu Bala ya shigar kan zaben Muhammad Inuwa Yahaya a …
An gurfanar da wasu ma’aurata kan zargin sace budurwa a Karamar Hukumar Tudun Wada da ke Jihar Kano. Alfijir labarai ta rawaito mijin da matar …
Mawakin ya maka BBC a kotu kan amfani da sautin wakarsa a matsayin taken shirin ‘Daga Bakin Mai Ita’ ba tare da izininsa ba Alfijir …
Kotun Kolin Nijeriya ta tabbatar da Dauda Lawal na jam’iyyar PDP a matsayin zababben gwamnan jihar Zamfara. Gwamna Lawal Dauda ne ya daukaka kara zuwa …
Kotun Kolin Nigeria ta tabbatar da zaben gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Lagas a matsayin halastaccen gwamnan jihar Kotun ta tabbatar da zaben nasa …
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf na Jam’iyyar NNPP ya isa harabar Kotun ƙoli da za ta yanke hukunci kan ƙarar da ya ɗaukaka don …
Kotun koli ta sanya ranar Juma’a domin yanke hukunci kan rikicin zaben gwamnan Jihar Filato tsakanin PDP da APC Alfijir labarai ta rawaito kotun Koli …
Kotun ƙoli ta yi fatali da ƙarar da aka ɗaukaka kan zaɓen gwamna Hycinth Alia na jihar Benue. Alfijir labarai ta rawaito matakin na zuwa …
Kotun koli ta shirya sauraren kararraki 21 da suka shafi zaben gwamnoni da ya gabata a wannan makon. Alfijir labarai ta rawaito za a saurari …
Babbar kotun shari’ar musulunci dake zaman ta a sabon gari a jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin mai shari’ah, Hamza Garba Malafa ta yi umarnin a kamo …
Shugabannin Kananan hukumomin Kano 44 sun Maka Gwamnatin Kano a gaban kotun tarayya, kan zargin yunkurin dibar kudinsu domin yin aikin wasu gadoji a birnin …
Wata babbar kotun jihar Fulato da ke zamanta a Jos babban birnin jihar, ta bayar da umarnin kwace wata mota mallakin babban bankin Najeriya (CBN) …
Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu ta ci gaba da sauraren karar da wani magidanci da ke zargin matarsa da mahaifinta da …
Wata Kotun Shari’ah ta Kano da ke zamanta a Gama PRP ta bayar da umarnin tsare wasu mutane hudu da ake zargi da yin ludo …
Alfijir labarai ta rawaito kotun kolin najeriya ta saka ranar alhamis 21 ga wannan wata domin ji daga kowane bangare na jam’iyyun da suke kara …
An kama wani mutum yana lalata da saniya kuma a yanzu an hana shi mallakar dabbobi tsawon shekaru 10. Alfijir labarai ta rawaito an gano …
Hukumar Kula da Fannin Shari’a ta Ƙasa, NJC ta amince da ƙarin girma zuwa alkalancin kotun koli ga Moore Aseimo A. Adumein, alkalin da ya …
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da umarnin dakatar da wasu daga cikin asusun gwamnatin jihar Kano a wasu bankunan kasuwanci guda …
A zaman, Lauyan Dan China Barista Muhammad Dan azumi ya nemi afuwar kotun bisa rashin kawo rubutaccen bayanansa na karshe daga bangarensu, sakamakon ayyukan shari’oin …