Babban Sakataren Hukumar Kula da Asibitoci ta Jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya amince da korar manyan jami’an kiwon lafiya na Babban Asibitin Imam …
Babban Sakataren Hukumar Kula da Asibitoci ta Jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya amince da korar manyan jami’an kiwon lafiya na Babban Asibitin Imam …
Gwamnan jihar kano Abba Kabir ya sake nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne cikin …
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Jigawa hadin Gwiwa da hukumar tsaro ta DSS sun cafke wani likitan karya mai suna David Samuel dake sana’ar sayar da …
Daruruwan masu zanga-zanga a yau sun yi zanga-zanga a titunan Kano domin nuna rashin jin dadinsu da yadda gwamnatin jihar ke ci gaba da gudanar …
Alfijir Labarai ta rawaito Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya ba da kyautar gida ga daya daga cikin jami’an dake gadi mafi dadewa a jami’arsa Malam …
Alfijir Labarai ta rawaito a ƙoƙarin samar da ruwan sha mai tsafta, da araha, Korbit Table Water, babban kamfanin samar da ruwa, ya ƙaddamar da …
Alfijr ta rawaito yau Lahadi gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr. Abdullahi Umar Ganduje zai mika ayyukan jihar a hukumance ga zababben gwamnan, Engr. …
Alfijr ta rawaito ƴan sanda sun kama wasu mata biyu, Rahma Sulaiman, yar shekara 25 da kuma Zainab Rabi’u ƴar shekara 45 a jihar Kano. …
Ana Gayyatar ƴan uwa da Abokanan arziki halartar Naɗin sarauta da za ayi wa Dr Mal. Kabiru Said Sufi (Director Strategic Planning, Research and Documents) …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ce ta mai da hankali kan kiran da hukumomin Taiwan da Malaysia suka yi na turo da Indomie na …
Alfijr ta rawaito rashin wutar lantarki na daga cikin matsalolin da ke damun jama’a a Nijeriya. Matakin da kamfanin da ke dakon wutar lantarki a …
Alfijr ta rawaito cutar Sankarau da ta Kunno kai ta kashe mutane 18 a cikin jihohi 22 na Najeriya, daga watan Oktoban Bara zuwa farkon …
📸Aviation Facebook Alfijr ta rawaito Kungiyoyin Sufurin Jiragen Sama a Najeriya sun fitar da sanarwar yajin aikin gargadi ga ma’aikatan sufurin jiragen sama a fadin …
Alfijr ta rawaito Wata babbar kotun jihar Ondo da ke zaune a Akure ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wani mai suna Oluwaseun …
Alfijr ta rawaito kungiyar masu maganin gargajiya ta Kasa ta National Association Of Nigeria Traditional and Medicine Practitioners, (NANTMP) ta ayyana Dr Mamman a matsayin …
Alfijr ta rawaito Kimanin mutane 25 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar diphtheria wadda wasu suke kira mashako ko sarkewar numfashi a Kano zuwa …
Alfijr ta rawaito Surukin Ganduje, Inuwa Uba, ya kalubalanci hurumin kotun da matarsa, Balaraba Ganduje, ta maka shi, tana so a datse igiyar aurensu. Ya …
Alfijr ta rawaito an harbe wani ɗan sanda har lahira sun kuma ɗauke bindigarsa a harabar wani banki da ke kan titin DSP Alamieyeseigha a …
Alfijr ta rawaito wata Sanarwa da Kwamishinan yada Labarai Muhammad Garba ya rabawa manema Labarai, yace Gwamnatin ta samu Baba Impossible wajen yin gaban Kasa …