Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Lafiya

FB IMG 1693849912844
Gwamnatin Nijeriya, Lafiya

Nijeriya ta soki Amurka kan gargadin cewa otel-otel din ƙasar

Posted onNovember 7, 2023November 7, 2023

Dakarun tsaron Nijeriya suna ƙoƙarin shawo kan matsalolin tsaro da ake fama da su. Alfijir Labarai ta rawaito Nijeriya ta caccaki Amurka kan shawarwarin da …

Screenshot 20230915 081203 com.whatsapp edit 15143422937792
Kotu, Lafiya

Tirka-Tirka An Yiwa Wani Alkali Dukan Kawo Wuka A Najeriya

Posted onNovember 7, 2023November 7, 2023

Mahara sun yi wa alkali da ma’aikatan kotu dukan kawo wuka kan rikicin fili a Gombe Alfijir Labarai ta rawaito Wasu bata-gari sun sassari alkalin …

📸Alfijir Labarai
Labarai, Lafiya

Asibitin Lebanon dake Kano Ya Ƙudiri Aniyar Sawwakewa mara sa lafiya tafiya Kasashen waje – Jamal

Posted onNovember 2, 2023November 7, 2023

Babban burin asibitin kasa da kasa na kasar Lebanon shi ne yi wa al’umma hidima ta hanyar ba da manyan ayyuka na kiwon lafiya. Alfijir …

📸Facebook
Canjin Kudi, Lafiya

Yadda Da Kudaden Waje Suka dan fara sauka kasuwar Canji A Yau Juma’a

Posted onOctober 27, 2023October 27, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya = …

FB IMG 1698006125997
Lafiya, Ta addanci

Gwamna Yahya Bello ya tsallake rijiya da baya a hanyarsa ta zuwa Abuja

Posted onOctober 22, 2023October 22, 2023

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin kashe shi da wasu ‘yan bindiga sanye da kayan sojoji suka yi …

best seller i
Lafiya, Takaitattun labaran duniya

Takaitattun Labaran duniya na Yammacin Lahadi 22/10/2023 – 07/04/1445AH

Posted onOctober 22, 2023October 22, 2023

Daga Baba Usman Gama Mai shari’a Musa Dattijo, Alkalin kotun koli, zai yi ritaya a ranar 27 ga watan Oktoba kamar yadda mai magana da …

Majalisar Najeriya
Lafiya, Majalisar Wakilai

Majalisa ta buƙaci a ƙara albashin malaman Firamare Sakandire kaso mai tsoka

Posted onOctober 21, 2023October 21, 2023

Habubakar Fulata, Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai kan Ilimin Jami’o’i ya yi kira da a kara albashi ga malaman Firamare, Sakandare da Jami’o’i. Alfijir Labarai ta …

best seller i2
Al amuran Yau Da Kullum, Lafiya

Takaitattun Labaran DuniyaA Safiyar Talata 03/10/2023 18/03/1445AH

Posted onOctober 3, 2023October 3, 2023

Daga Baba Usman Gama ‘Yan bindiga sun shiga Jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sokoto ranar Litinin da daddare inda suka je kasuwar mini market suka …

FB IMG 1696113132565
Ambaliya, Lafiya

Ambaliya Ta Lalata Gidaje Sama Da 60 A Nasarawa

Posted onSeptember 30, 2023September 30, 2023

Akalla gidaje 60 da kayayyaki na miliyoyin Nairori suka salwanta sakamakon wata ambaliya da ta mamaye Ƙananan Hukumomin Jihar Nasarawa guda biyu. Alfijir Labarai ta …

FB IMG 1696100553865
Lafiya

Sakon ATIKU ga ‘yan Najeriya Kan bikin ranar ‘yancin Kai karo na 63

Posted onSeptember 30, 2023September 30, 2023

Bikin na ranar yancin Kai a bana yazo lokacin da kasar mu ke kan Wani kadami Mai muhimmanci game da batun makomar ta a fannonin …

Labarai, Lafiya

Neman Taimakon Mara Lafiya Mikailu Sunusi ga wanda Allah ya bawa iko

Posted onSeptember 28, 2023September 28, 2023

Wannan yaron yana cikin tsananin rashin lafiya ne, an yi masa aikin kafa sati 3 da suka wuce . Dangote foundation ne su ka dauki …

Labarai, Lafiya

Maganin gargajiya nada tasiri fiye dana zamani – Mal Ibrahim Khalil

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

“Akwai masu bayar da magani da su ka san abun da su ke yi, kuma sun iya gano ciwo, sun kuma san maganinsa, amma akwai …

Al amuran Yau Da Kullum, Lafiya

Yadda rayuwar Muhammadu Buhari ta kasance  bayan barinsa mulki

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Muhammadu Buhari ya kwashe shekara takwas yana mulki inda ya rika shan yabo da suka kan yadda ya gudanar da mulkin Nijeriya Alfijir Labarai ta …

Labarai, Lafiya

Cibiyar Musmarham Hijama Centere Sun Fara Duba Marasa Lafiya Kyauta A Birnin Kano -In Ji Dr Nuhu

Posted onSeptember 7, 2023September 7, 2023

Shugaban Cibiyar Musmarham Accupunture and Hijama Centere Dr Nuhu mohammed U.k Wanda Masanine A Bangaren Gashin Jiki Da Tausa Da Kuma Magungunar ‘Yan Chaina Da …

Labarai, Lafiya

Aisha Buhari ta yi Allah wadai da tsarin kiwon lafiya watanni 3 bayan barinsu mulki

Posted onSeptember 4, 2023September 4, 2023

Uwar gidan tsohon shugaban kasan ta bayyana damuwa kan lamarin ne a shafinta na Facebook jiya Lahadi, inda ta yi kakkausar suka ga wata mata …

Labarai, Lafiya

Gwamnatin Kano Ta Sauke Shugaban Asibitin Hasiya Bayero Ta Naɗa Sabo

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta sauke shugaban asibitin yara na Hasiya Bayero bisa zargin rashin iya shugabanci. Alfijir Labarai ta rawaito wata …

Lafiya

Ta Sake Faruwa! Sojojin Kasar Gabon Sun Yi Juyin Mulki

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Sojoji a ƙasar Gabon dake yankin Tsakiyar Afirka sun ce sun yi wa shugaban ƙasa Ali Bongo juyin mulki. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya …

Labarai, Lafiya

Gwamnatin Tarayya Ta Nada Sabbin CMD Na Cibiyoyin Kiwon Lafiya A Nijeriya

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

Yana iya zama kalubale, amma babu wani kalubalen da ba za a iya shawo kansa ba Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta nada sabbin …

Kasashen Waje, Lafiya

Kin Amincewar Yan Kasa Kenya Ta Fasa Cire Tallafin Mai Domin Kyautatawa Al’umma

Posted onAugust 15, 2023August 15, 2023

Ruto ya ce ya gwammace ba da tallafin samar da mai maimakon siya. Alfijir Labarai ta rawaito Kasar Kenya ta maido da wani dan karamin …

Labarai, Lafiya

Lafiya: An Sake Dakatar Da Wani Likita A Asibitin Kwararru Na Murtala A Kano

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Shugaban hukumar kula da asibitocin jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya sake dakatar da wani likita a asibitin kwararru na Murtala Muhammad. Alfijir Labarai …

Posts pagination

‹ 1 … 3 4 5 6 7 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab