Dakarun Runduna ta 8 na Sojojin Najeriya sun hallaka fitaccen jagoran ’yanbindiga, Kachalla Kallamu, a wani samamen hadin gwiwa da suka kaddamar a karamar hukumar …
Dakarun Runduna ta 8 na Sojojin Najeriya sun hallaka fitaccen jagoran ’yanbindiga, Kachalla Kallamu, a wani samamen hadin gwiwa da suka kaddamar a karamar hukumar …
Mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan tsaro na ƙasa, Nuhu Ribadu, ya karɓi tawagar ‘yan majalisar dokokin Amurka a ofishinsa da ke Abuja. Ziyartar …
Ministan tsaron Najeriya, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, ya yi murabus daga muƙaminsa a daren Litinin. Bayanai daga mai ba wa shugaban ƙasa shawara kan yaɗa …
Daga Aminu Bala Madobi Tsohon Babban Hafsan Hafsoshin Tsaro (CDS), Christopher Musa, ya bayyana cewa ‘yan Ƙasashen Ƙetare ba za su iya magance kalubalen tsaron …
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta kaddamar da bincike a kan zargin janye sojojin da aka tura don su yi gadin Makarantar Sakandaren ‘Yan Mata ta …
Daga Aminu Bala Madobi A wani sabon mataki na ƙarfafa tsaro a faɗin ƙasar nan, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin gaggawa …
Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya tabbatar da cewa jami’an tsaro sun gano maboyar ’yan bindigar da suka sace ɗalibai mata 25 daga makarantar kwana …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya koma jihar domin sanya idanu kan ƙoƙarin da gwamnatin ƙasar ke yi na …
Wasu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun hallaka jami’ai takwas na Hukumar Tsaro ta Fararen Hula (NSCDC) da ke aiki …
Theophilus Danjuma, tsohon ministan tsaro, ya bukaci ƴan Najeriya da su dauki nauyin kare kan su a yanayin rashin tsaro da ke addabar ƙasar. Da …
Jami’an tsaron yan sandan babban birnin tarayya, Abuja sun bazama neman wani ƙasurgumin ɓarawon da yayi awun gaba da mota kirar Hilox, daya daga cikin …
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Dr. Bello Muhammed Matawalle, ya yi Allah-wadai da abin da ya bayyana a matsayin maganganu marasa hankali da kuma tunzura tashin …
Yanzu haka rundunar yan sandan jahar Kano tayi holan Bama-Baman da tace ta kama, hadi da wadanda ake zargin zasu tayar dasu, Ciki Wadanda ta …
Gwamnatin Jihar Kano ta zargi ƴasanda da kokarin hana taron addini na na dariƙar Tijjaniyya na shekara-shekara a jihar, inda ta ƙaryata cewa akwai barazanar …
Rundunar sojojin Najeriya ta ce ta kai farmaki a wata maɓoyar fitaccen sarkin ƴan ta’addan nan, Bello Turji, inda su ka lalata masa wurin ajiyar …
Dsga Rabi’u Usman Rundunar yan sintiri ta vigilantee a jihar kano ta bayyana yanda suka gudanar da aikace aikacen shekarar 2024 da muke bankwana da …
Daga Aminu Bala Madobi Babban Sufeton ‘Yan Sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya umurci a janye jami’an yan sanda cikin gaggawa da aka tura don rufe …
Jaridar Alfijir labarai ta rawaito cewa, a kokarin tabbatar da tsaron lafiya da dukiyoyi, Hukumomi da masana tsaro sun yi kira ga jama’a da su …
Daga Aminu Bala Madobi Karamin ministan tsaro Dr. Bello Matawalle ya bayyana bacin ransa kan yadda ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga ke cin karensu ba …