Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 173703 25526 1779727032843
Labarai Saudiyya

A karon farko cikin shekara 139, rana za ta kasance a daidai tsakiyar saman dakin Ka’aba a ranar Babbar Sallah ta bana

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026
IMG 125130 19326 1773921098651
Kayan Abinci Labarai

Yadda Farashin Kayan Abinci Da Kayan Amfanin Gona Ke Gudana A Kasuwar Sundu Dake Jihar Kano a yau Litinin 25/05/2026

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026
FB IMG 1771423167430
Labarai

A Karon Farko Tinubu Ya Amince Da Ƴan Najeriya Na Fama Da Talauci A Faɗin Ƙasar

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 173703 25526 1779727032843

A karon farko cikin shekara 139, rana za ta kasance a daidai tsakiyar saman dakin Ka’aba a ranar Babbar Sallah ta bana

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026 Labarai, Saudiyya
IMG 125130 19326 1773921098651

Yadda Farashin Kayan Abinci Da Kayan Amfanin Gona Ke Gudana A Kasuwar Sundu Dake Jihar Kano a yau Litinin 25/05/2026

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026 Kayan Abinci, Labarai
FB IMG 1771423167430

A Karon Farko Tinubu Ya Amince Da Ƴan Najeriya Na Fama Da Talauci A Faɗin Ƙasar

Posted onMay 25, 2026May 25, 2026 Labarai
FB IMG 1779644284568

Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Yiwa Wasila Isma’il, Tsohuwar Jaruma a Masana’antar Kannywood Rasuwa

Posted onMay 24, 2026May 24, 2026 Labarai
Kwankwasiyya, Labarai

INEC Ta Sanar Da Mal Shekarau Wanda Ya Lashe Kujerar Sanatan Kano Ta Tsakiya

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe ta Kasa INEC ta sanar da sunan Malam Ibrahim Shekarau a matsayin wanda ya lashe zaben Sanatan Kano ta tsakiya …

By Musa Bestseller
Posted onFebruary 28, 2023February 28, 2023
Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 740/ Siyarwa = …

Labarai

Dubun Wasu Jami’an Ƴan Sanda Dake Da Hannu A Maguɗin Zaɓe Ta Cika

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Rivers ta sanar da kama wasu jami’anta uku bayan da suka bayyana a wani faifan bidiyo …

Labarai, Zaɓe

Hon Kawu Sumaila Ya Kaɗa Sanata Kabiru Gaya

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito akarshe dai Honourable Abdurahman kawu Sumaila ya lashe zaben Kano ta Kudu a Jam’iyyar NNPP Ya samu Nasara akan Sanata Kabiru Gaya …

Labarai, Zaɓe

APC Tayi Asarar Dukkan Kananan Hukumomin Da Aka Ayyana Zuwa Yanzu A Kaduna

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito jam’iyyar APC ta kasa samun nasara a sakamakon zaben karamar hukumomin jihar da aka gudanar a ranar Asabar. Hukumar zabe mai zaman …

Labarai

INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaɓen Kananan Hukumomin 38 A Kano

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zabe mai zaman kanta INEC Ta Fitar Da Sakamakon Zaɓen Kananan Hukumomin 38 Daga Cikin 44 A Kano na shugaban ƙasa …

Labarai

Kotu Ta Kori Karar Da Ake Kalubalantar Muhammad Abacha,

Posted onFebruary 27, 2023February 27, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya a jihar ta kori karar da ke kalubalantar tsayar da Mohammad Abacha, a matsayin dan takarar gwamnan jihar …

Labarai, Zaɓe

INEC Ta Bayyana Sakamakon Kananan Hukumomi 22 A Jihar Kano

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) Ta Bayyana Sakamakon Kananan Hukumomi 22 A Jihar Kano 1- Garun Malam LGA Returning …

Labarai

Bata-Gari Sun Cinna Wa Ofishin INEC Wuta A Kano Mutum 4 Sun Mutu

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu bata-gari da ba a gano ko su wane ne ba sun cinna wa ofishin INEC na karamar hukumar Takai wuta. Wani …

Labarai

Zamfara: Wata Me Ciki Ta Rasu Wajan Jefa Kuri’a

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito sakamakon irin fitowar da Mata sukayi kwansu da kwarkwatan su wurin jefa kuri’a a kasannan , ciki har …

Labarai, Maiduguri

Gwamna Zulum Ya Bada Biliyan Ɗaya ₦1B Ga Ƴan Kasuwar Da Gobara Ta Shafa A Barno

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya sanar da bai wa ‘yan kasuwar da gobara ta ƙona musu shaguna, tallafin naira …

Labarai

Wata Mummunar Gobara Ta Tashi A Babbar Kasuwar Maiduguri

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Alfijr ta rawaito Wata gobara ta tashi a kasuwar garin Maiduguri jihar Borno wato Kasuwar Monday Market. Gobarar, ta tashi ne a daren jiya ta …

Labarai, Zaɓe

Jam iyyar PDP Ta Lashe Zaɓe A Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Wannan shine yadda ta kasance a sakamakon zaɓe na Gidan Gwamnatin Kaduna: APC – 40 PDP – 69 LP – 48

Labarai, Ta addanci

Wata Sabuwa Yan Daba Sun Tarwatsa Masu Zabe A Kano

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu da ake zargin ‘Yan Daba ne sun Tarwatsa masu zabe a Kadawa dake karamar hukumar Ungogo Kano Masu zabe da jami’an …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Obi Ya Kayar Da Atiku, Tinubu A Cikin Fadar Shugaban Kasa

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar Labour, ya yi nasara a daya daga cikin rumfunan zabe da ke cikin fadar Shugaban kasa …

Labarai

Yanzu-Yanzu Ƴan Daba Sun Mamaye Rumfunan Zabe Sun Kona Akwatin Zabe

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan daba daba sun yi wa wasu rumfunan zabe a yankin Oshodi da Itire a Legas kawanya, tare da banka wasu katin …

Labarai

Sayen Kuri’a: Hukumar ICPC Ta Kama Wani Mutum Da Tsabar Kuɗi N2m

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka, ICPC, ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Hassan …

Ibtila i, Labarai

An Tsinci Gawar Shugaban Jam’iyyar A Dakinsa A Ranar Zaɓe

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito an tsinci gawarsa a dakinsa a ranar zabe. Shugaban jam’iyyar Labour Party na gundumar Karshi a babban birnin tarayya. Valentine Onuigbo, an …

Labarai, Zaɓe

Yadda Buhari Da Ƴan Takarar Shugaban Ƙasa Suka Kaɗa Kuri’unsu

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi zaɓe a mazabarsa tare da mai dakin sa, bayan dankwala wane ya daga kuri’arsa sama ya …

Labarai

An Cire Sunan NNPP A Kan Takardar Kaɗa Ƙuri’a A Jigawa

Posted onFebruary 25, 2023February 25, 2023

Alfijr ta rawaito an gari babu sunan jam’iyyar NNPP, a kan takardar kaɗa ƙuri’a ta zaɓen ƴan majalisar wakilai na karamar hukumar Ringim ta jihar …

Posts pagination

‹ 1 … 272 273 274 275 276 … 352 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab