Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kotu

FB IMG 1766328120482
Kotu, Labarai

Yan Sanda Sun Kama Ma’aikacin Kotu Kan Zargin Wawure Milyan 35, Na Marayu

Posted onDecember 21, 2025December 21, 2025

‘Yan sanda sun cafke Sadiq Sani Sadiq, magatakarda mai kula da harkokin kudi na Babbar Kotun Shari’a dake Goron Dutse a Jihar kano, domin ci …

FB IMG 1760198620995
Kotu, Labarai

Ana Zaton Wuta A Makera: An Kama Rijistaran Kuɗi na kotun Musulunci Kan Zargin Saka Miliyan 35 na Marayu a Crypto

Posted onDecember 18, 2025December 18, 2025

Babban magatakardar kotunan, Alhaji Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da hakan a yayin da ya zanta da Premier Radio, inda ya ce hukumar na …

FB IMG 1765536092046
Kotu, Lafiya

Da Ɗumi-Ɗuminsa Kotun Koli ta soke afuwar Maryam Sanda, ta sake tabbatar mata da hukuncin kisa.

Posted onDecember 12, 2025December 12, 2025

Kotun Koli ta soke afuwar da Gwamnatin Tarayya ta yi wa Maryam Sanda, ta sake tabbatar mata da hukuncin kisa. Kotun ta yanke wannan hukunci …

IMG 20251208 WA0420
Kotu, Labarai

Kotu Taki Amincewa da Bukatar Nnamdi Kanu Na Dauke shi Daga Sokoto Zuwa Gidan Yarin Kuje

Posted onDecember 8, 2025December 8, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Mai shari’a na babbar kotun tarayya da ke Abuja James Omotosho ƙememe ya ƙi amincewa da buƙatar da jagoran IPOB, Nnamdi …

FB IMG 1760198620995
Kotu, Labarai

JSC ta dakatar da magatakarda, tare da gargadin wani Alkali a jihar Kano

Posted onDecember 4, 2025December 4, 2025

Hukumar Kula da Ma’aikatan Shari’a ta Jihar Kano (JSC) ta dauki matakai kan wasu jami’anta bayan kammala binciken Kwamitin Karɓar Ƙorafe-ƙorafen Jama’a na Alkalanci (JPCC). …

FB IMG 1764069165717
Kotu, Labarai

Sabanin Hankali: Kotu ta kori ƙarar da ICPC ta shigar kan shugaban hukumar KANSIEC ta Kano

Posted onNovember 25, 2025November 25, 2025

Alkalin Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, Mai Shari’a Joyce Abdulmalik, ta kori shari’ar da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta shigar …

FB IMG 1763647469048
Kotu, Labarai

Manta Sabo: Kotu ta samu Nnamdi Kanu da laifin tuhumar ta’addanci da ake masa

Posted onNovember 20, 2025November 20, 2025

Kotu ta samu Nnamdi Kanu da laifi kan tuhumar ta’addanci da Gwamnatin Tarayya ta yi masa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta samu jagoran …

FB IMG 1759871330905
Kotu, Labarai

Wata kotu ta bada umarnin kama tsohon shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmud Yakubu

Posted onOctober 8, 2025October 8, 2025

Wata kotun tarayya dake zaman ta a Osogbo dake jihar Osun ta bawa babban Sifeton ‘yan sanda Nijeriya Kayode Egbetokun umarnin kama tsohon shugaban hukumar …

FB IMG 1759867271339
Kotu, Labarai

Kotun daukaka kara ta amince da saka ranar sake duba hukuncin rataya da aka yiwa makashin Hanifa

Posted onOctober 7, 2025October 7, 2025

Kotun Daukaka Kara dake zamanta a Sakatariyar Audu Bako, Kano, ta bayyana cewa za ta sanar da ranar da za ta yanke hukunci kan neman …

IMG 175820 071025 1759856319689
Kotu, Lafiya

Kotu ta yi watsi da rokon lauyan mawaki Mai dubun Isa na korar karar jikkata tsohuwar matar sa

Posted onOctober 7, 2025October 7, 2025

Kotun shari’ar musulunci da ke kumbotso ta yi watsi da rokon lauyan Mai dubun Isa na korar karar jikkata tsohuwar matar sa An tuhumi Usman …

FB IMG 1752685346814
Kotu, Labarai

Kotu ta bawa ICPC umarnin bincikar zargin badaƙala a tallafin karatu na gwamnatin Kano

Posted onSeptember 17, 2025September 17, 2025

Babbar Kotun Abuja ta kori ƙarar da wasu jami’an gwamnatin jihar Kano su ka shigar gaban ta da ta hana Hukumar Yaƙi da Cin-hanci da …

IMG 093724 29825 1756456659062
Kotu, Labarai

Abdullahi Ibrahim Rogo Ya Maka Ja’afar Ja’afar A Gaban Kotu A Kano

Posted onAugust 29, 2025August 29, 2025

Wata kotu a Kano ta bayar da umarnin umurtar mataimakin babban sufeton ‘yan sanda mai kula da shiyya ta daya da ya gudanar da cikakken …

Kotu
Kotu, Labarai

Kotu ta ci tarar Bankin Zenith Naira miliyan ₦85 kan taba darajar kwastoma

Posted onAugust 8, 2025August 8, 2025

Kotu  ta ci tarar bankin Zenith N85m bisa rufe asusun kwastoma ta hanyar amfani da takardar odar kotu ta bogi Wata Babbar Kotun Abuja ta …

FB IMG 1751054448435
Kotu, Labarai

NJC ta yi wa wasu alƙalai ritayar dole bisa ƙaryar shekarun haihuwa

Posted onJune 27, 2025June 27, 2025

Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Ƙasa (NJC) ta amince da ritayar dole ga alkalai goma a jihar Imo. A cikin wata sanarwa da ta …

FB IMG 1745916282074
Kotu, Labarai

Kotu tayi hukunci kan Buhari da Emefele game  da sauya fasalin takardun kuɗi

Posted onApril 29, 2025April 29, 2025

Wata babbar kotun Najeriya da ke Abuja ta kori karar da aka shigar kan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, …

FB IMG 1729536368500
Kotu, Labarai

Kotun Ta Kori Ibas Daga Matsayin Shugaban Riko Na Ribas, Ta Bawa Tinubu Umarnin Maido da Fubara.

Posted onApril 16, 2025April 16, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal ta yanke hukunci kan gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, inda ta bayar …

FB IMG 1743111069261
Kotu, Labarai

Kotun shari’ar musulunci tayi umarnin bincikar Abdullahi Abbas da Faizu Alfindiki

Posted onMarch 27, 2025March 27, 2025

Babbar kotun shari’ar musulunci me zamanta a kasuwar kurmi ta bai wa Mataimakin Babban Sufetan ƴan sandan shiyya ta ɗaya ya binciki Abdullahi Abbas da …

IMG 20250320 WA0010
Kotu, Labarai

Dokar-ta-ɓaci: An maka shugaban Najeriya Tinubu a kotu

Posted onMarch 23, 2025March 23, 2025

Kungiyar Kare Hakkin Al’umma da Lura da Ayyukan Gwamnati (SERAP) ta maka Shugaba Bola Tinubu a kotu bisa abin da ta bayyana a matsayin “dakatarwa …

FB IMG 1737021497437
Kotu, Labarai

Manta Sabo: Kotu ta yanke wa waɗanda suka yi fyaɗe su 3 hukuncin dandanƙewa da rataya a Kaduna

Posted onMarch 6, 2025March 6, 2025

Kotu ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin ratayewa da kuma dandaƙewa kan laifin aikata fyaɗe a Jihar Kaduna. Alfijir labarai ta ruwaito kwamishinar Kula …

FB IMG 1737021497437
Kotu, Labarai

Kotu a Kano ta yankewa wasu ƴan TikTok ɗaurin shekara guda a gidan yari

Posted onMarch 4, 2025March 4, 2025

Kotun Majistiri da ke zamanta a gini mai lamba 47 unguwar Norman’s land da ke ƙaramar hukumar Fagge a jihar Kano ta aike da wasu …

Posts pagination

1 2 3 … 18 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab