Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Labarai

IMG 20240728 WA0090
Labarai, Mutuwa

Innalillahi wa’inna’ilaihi ilaihiraji’un Allah Ya Yiwa Tsohon Shugaban Gidan Rediyon Najeriya Rasuwa

Posted onJuly 28, 2024July 28, 2024

Allah Ya yiwa tsohon shugaban gidan rediyo Najeriya Kaduna (FRCN) kuma tsohon shugaban gidan rediyo Nagarta Malam Lawal Yusuf Saulawa, rasuwa cikin daren Asabar.   …

FB IMG 1722157900866
Labarai, Shugaba Tinubu

Matakin Rufe shafin Rarara Da Matasa Suyi Sunyi Abinda Ya Kamata – In Ji Barrah

Posted onJuly 28, 2024July 28, 2024

Idan har zamu tausayawa Rarara mu roka masa Allah ya bayyana mahifiyarsa saboda halin da ta tsinci kanta a ciki, banga dalilin da zaisa Rarara …

B2
Labarai, Takaitattun labaran duniya

Takaitattun Labaran Duniya Na Safiyar Lahadi 22/01/1446AH – 28/07/2024CE

Posted onJuly 28, 2024July 28, 2024

Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin tsananta matakan tsaro a kan iyakokin ƙasar, kafin zanga zangar da ƴan ƙasar ke shirin yi. Wasu ‘yan majalisa …

FB IMG 1712839450462
Dangote, Labarai

Tirka-Tirkar Matatar Man Fetur: Kamfanin NNPC Ba Ya Bamu Wadataccen Danyen Mai – In Ji Dangote

Posted onJuly 27, 2024July 27, 2024

Daga Aminu Bala Madobi A gabar da ake ci gaba da tirka-tirka tsakanin Dangote da hukumomin man fetur a Nijeriya, Matatar Dangote ta bayyana cewa …

FB IMG 1719309760124
Kotu, Labarai

An Kuma! Wata Kotu Tayi Umarnin Sauke Barr Muhuyi Magaji Daga Kujerarsa

Posted onJuly 27, 2024July 27, 2024

Babbar Kotun Tarayyar a Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta bayar da umarnin korar shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da …

IMG 20240726 WA0556
B U K Kano, Labarai

Tsalle Daya! An Cafke Wasu Malamin  Bogi A Jami’ar Bayero dake Kano.

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Jami’an tsaro dake aiki a Jami’ar Bayero dake jihar Kano, sun samu nasarar cafke wasu mutane biyu wadanda suke gabatar da …

FB IMG 1722025590356
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ma’aikatar Ci gaban Matasa Ta Bude Damar Bada Jari Ga Matasan Najeriya

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ma’aikatar ta ce wannan tsari ne da ke ƙarƙashin Asusun Ba da Jari …

FB IMG 1721028249331
Labarai, Zanga Zanga

Sufeton ‘Yan Sanda Ya Amince Da Zanga-zangar Matsin Rayuwa, Yace Amma Akwai Sharadi

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Sufeto Janar na ‘yansanda, Kayode Egbetokun, ya buƙaci dukkanin ƙungiyoyin da ke shirin gudanar da zanga-zangar a faɗin ƙasar nan da su miƙa bayanansu ga …

Screenshot 20240726 133427 WhatsAppBusiness
Labarai, Sharia

Hukumar Shari’a Ta Dakatar Da Wasu Ma’aikata Tare Da Ladabtar Da Magatakardar Kotuna 6 A Kano

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

A kokarinta na ganin ta tsare kimar bangaren Shari’a, hukumar da ke kula da harkokin shari’a ta jihar Kano ta dauki matakin ladabtarwa a kan …

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Babbar Magana! Gwamnatin Tarayya Tayi Barazanar Daure Shugabannin Kananan Hukumomi

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta yi barazanar gurfanar da shugabannin kananan hukumomi da kansilolin da aka samu …

Screenshot 20240725 221902 Chrome
Labarai, Zanga Zanga

Kungiyar Yarabawa Ta ja Kunnan Shugaba Tinubu Kan Batun Dakatar Da Shirin Yin Zanga-zanga

Posted onJuly 25, 2024July 25, 2024

Kungiyar yarabawa ta Afenifere taja kunnan Shugaban  kasa bola tinubu Kan batun dakatar da Shirin yin zanga zanga sabida san zuciya da munanan manufa Alfijir …

FB IMG 1721939691541
Labarai, Zanga Zanga

Kowa Ya Tuna Bara! Na Yarda, Nayi Zanga-zanga Amma Fa Ta Lumana Ce – In Ji Tinubu

Posted onJuly 25, 2024July 25, 2024

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yarda cewa yana cikin zanga-zangar daban-daban a shekarun baya amma ba tare da tashin hankali ba. Alfijir labarai ta ruwaito …

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Ce Ta Gano Manufar Masu Son Yin Zanga-Zanga A Nigeria

Posted onJuly 25, 2024July 25, 2024

Hukumar ta DSS ta ce tuni ta riga ta gano waɗanda suka kitsa ta da masu goyon bayan zanga-zangar, inda suka gargaɗe su da su …

FB IMG 1721915788325
Labarai, Zanga Zanga

Zanga-zanga: Ba za mu bari a ƙona mana ƙasa ba —  In ji Rundunar soji

Posted onJuly 25, 2024July 25, 2024

Shelkwatar tsaro ta ƙasa ta gargadi masu shirin yin zanga-zanga a fadin kasar cewa duk da cewa hakkinsu ne na zanga-zangar, amma ba za ta …

FB IMG 1721908456301
Kannywood, Labarai

Kwamitin Tsaftace Ayyukan Yan Kannywood Sun Kama Daraktoci 2, Da Jarumai DA Wasu Ma’aikata 30

Posted onJuly 25, 2024July 25, 2024

Kwamitin Tsaftace Ayyukan Yan Masana’antar Kannywood Sun Yi Nasarar Rufe Guraren Shirya Fina-finai Uku Da Kama Diraktoci Biyu, Da Wasu Jarumai Da Kuma Sauran Wadanda …

Screenshot 20240718 172457 Facebook
Dangote, Labarai

Majalisar Wakilai Ta Bukaci A Gaggauta Dakatar Da Shugaban NMDPRA Kan Matatar Dangote

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Majalisar Wakilai ta bukaci a gaggauta dakatar da Shugaban Hukumar Albarkatun Mai Na Kasa (NMDPRA), Farouk Ahmed, kan dambarwar hukumar da Matatar Man Dangote. Alfijir …

IMG 20240111 112459
Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Suke Ciki A kasuwar Canji A Yau Laraba

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = …

Screenshot 20240724 173155 Facebook
Labarai, Zanga Zanga

Wata Zanga-Zanga Ta Barke A Abuja Kan Tsige  Ndume Daga Bulaliyar Majalisa

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Al’ummar Borno ta Kudu sun yi zanga-zanga a Abuja kan tsige Sanatansu, Mohammed Ali Ndume, saboda sukan Gwamnatin Tinubu kan matsin …

Screenshot 20240724 152115 Facebook
Jigawa, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Rabon Tallafi Ga Kananan ‘Yan Kasuwa A Jigawa

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ne ya yi wannan kiran a lokacin kaddamar da ayyuka daban-daban da ofishinsa ya jagoranta wanda aka gudanar a dandalin …

FB IMG 1721828892198
Labarai, Zanga Zanga

Yanzu Haka Sakataren Gwamnati Da Ministoci Na Ganawar Sirri Kan Zanga-zanga

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume na ganawa da ministoci kan zanga-zangar adawa da matsin rayuwa da matasan Nijeriya ke shirin yi a fadin kasar nan. …

Posts pagination

‹ 1 … 81 82 83 84 85 … 318 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab