Wani babban limanin Coci wato fasto Toye Ebijomore ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya wa Najeriya sabon suna kafin karewar wa’adin …
Wani babban limanin Coci wato fasto Toye Ebijomore ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya wa Najeriya sabon suna kafin karewar wa’adin …
Sabuwar Hukumar Haraji ta Ƙasa, Nigeria Revenue Service (NRS), ta fara aiki a hukumance a wannan rana ta farko a sabuwar shekara ta 2026, inda …
An samu katsewar wutar lantarki a sassa da dama na Najeriya a ranar Litinin bayan babban layin wutar lantarki na ƙasa ya faɗi, lamarin da …
Gwamnatin Tarayya ta wajabta yin gwajin ta’ammali da miyagun kwayoyi ga masu neman aikin gwamnati. Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya ya umarci manyan sakatarori da shugabannin …
Gwamnatin Russia ta yi kira ga shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump da ya san da cewa akwai dokoki a duniya kuma ko wacce ƙasa tana …
Ziyarar da Laftanar Janar Emmanuel Charpy, kwamandan runduna ta musamman ta kasar Faransa wato (École Spéciale Militaire de Saint-Cyr (ESM) ta Faransa, ya kai Kwalejin …
Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa nan da wasu kwanaki Shugaba Tinubu zai gana da takwaransa na Amurka, Donald Trump, domin tattaunawa kan zargin kisan Kiristoci …
Hedkwatar Tsaron Najeriya (Defence Headquarters, DHQ) ta karyata rahotannin da ke yaduwa a kafafen sada zumunta da wasu gidajen labarai na yanar gizo, da ke …
Daga Aminu Bala Madobi A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar Bayo Onanuga ya tabbatar ga manema labarai cewar ministan kere-kere, …
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce ƙasar ta samu gagarumin ci gaba tun bayan samun yancin kai a 1960. Yayin wani jawabi da ya gabatar …
Babban layin wutar lantarki na ƙasa ya sake faɗuwa a ranar Laraba, abin da ya haifar da katsewar wuta a wasu sassan Najeriya. Hukumar Gudanar …
Hukumar kula da Shige da Fice ta Najeriya (NIS) ta sanar da cewa daga ranar 1 ga watan Satumba, 2025, za a ƙara kuɗin yin …
Bankin Duniya ya yi hasashen cewa talauci a Najeriya zai ƙaru da kashi 3.6 cikin ɗari a cikin shekaru biyar masu zuwa, ciki har da …
Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya soki dakatar da gwamnan jihar Rivers da mataimakiyarsa da ƴanmajalisar dokokin jihar, wanda shugaban ƙasar, Bola Tinubu ya yi. …
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta kama mutum 327 da ake zargi da aikin haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba a faɗin ƙasar. Alfijir labarai …
Ranar Mata ta Duniya Da Ranar Masu Amfani da Keken masu bukata ta musamman na Duniya na iya zama banbarakwai da ba a saba da …
Daga Aisha Salisu Ishaq Ministan Yada Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya bayyana kasafin kuɗin bana, wanda Shugaba Tinubu ya rattaba wa …
Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC, Ola Olukoyede, ya bayyana cewa Najeriya na rasa sama da Naira biliyan 40 duk shekara …
Iyalan marigayi Janar Mamman Jiya Vatsa, wanda aka kashe a shekarar 1986 bisa zargin yunkurin juyin mulki kan tsohon Shugaban Mulkin Soja, Janar Ibrahim Babangida …