Wani dan jarida daga Jihar Kano ya bayyana shirin kai kara kotu biyo bayan zargin cin mutuncinsa da wani jami’in gwamnatin jihar ya yi a …
Wani dan jarida daga Jihar Kano ya bayyana shirin kai kara kotu biyo bayan zargin cin mutuncinsa da wani jami’in gwamnatin jihar ya yi a …
An shiga cikin tashin hankali a jihar Kano ranar Juma’a bayan kashe wani jami’in hukumar tsaro na NSCDC Abdurrauf Sheriff, wanda ake zargin wasu ‘yan …
Bayanai na cewa, maharan sun afka makarantar ne da misalin karfe biyu zuwa uku na dare, inda suka tafi da dalibai da ma’aikatan, sai dai …
Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja Nijeriya ta yanke hukuncin ɗaurin shekara 20 ga mutumin da ya tsara hare-haren ta’addanci da aka kai a Kano …
Daga Aminu Bala Madobi — Manyan Attajiran Najeriya Sun Fuskanci Barazana A wani lamari da ya girgiza harkar tsaro ta intanet a Najeriya, wasu gungun …
Jami’an Hukumar (DSS) sun kama wani mutum mai suna Musa Abubakar, wanda ake zargi da kasancewa babban dillalin makamai da ke bai wa kungiyoyin da …
Ana zargin ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Hon. Samaila Bagudo. Rundunar ’Yan sanda ta tabbatar da cewa an …
Malama Sa’adatu Aliyu tsohuwar matar mawakin Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama Usman Mai Dubun Isa tayi kira ga mahukunta a jihar Kano da su kawo ma …
Kasurgumin jagoran ƴan ta’adda a jihar Zamfara, Bello Turji, ya saki mutane 32 da ya yi garkuwa da su tare da amincewa da ya dena …
Wasu fusatattun matasa a garin Lafiagi, hedikwatar karamar hukumar Edu da ke Jihar Kwara, sun kai farmaki ranar Litinin zuwa Fadar Sarkinsu, wato Sarkin Lafiagi, …
Rahotonni daga arewa maso gabashin Najeriya na cewa mayaƙan Boko Haram sun kai hari kan wani sansanin soji a jihar Yobe. Jaridun Najeriya sun ruwaito …
Daga Aminu Bala Madobi Wasu mazauna garin Jos, babban birnin jihar Filato, sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da sace-sacen mutane da kashe-kashe da ‘yan …
Kwamitin dawo da zaman lafiya da yaki da ayyukan daba da ta’ammali da miyagun kwayoyi na jihar Kano ya kai samame maboyar bata gari dake …
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya kawo ziyarar jaje ga gwamnati Kano da iyalan mafarauta 16 da ɓatagari su ka kone su har lahira a …
Aƙalla fursunoni 12 ne suka tsere baya sun fasa wani gidan yari da ke garin Kotonkarfe a Jihar Kogi. Kwamishinan watsa labarai na jihar, Kingsley …
Daga A’isha Salisu Ishaq Jami’ai sun ce an kuɓutar da tara daga cikin fasinjojin yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike don ceto …
Daga Aminu Bala Madobi Wasu fusatattun matasa a yankin Otor-Owhe da ke karamar hukumar Isoko ta Arewa a jihar Delta, sun kone wani mutum bisa …
Sojoji Najeriya da ke yaƙi da ƴan bindiga a Najeriya sun ce sun kashe wani babban mataimakin gawurtaccen ɗanbindigar nan da ke addabar yankin, Bello …
Sojojin runduna ta 2 ta Operation Fansar Yamma sun kama wata mata mai shekaru 25 da ake zargi da safarar alburusai, ga Bello Turji Shamsiyya …