Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta ce ta kama wata matar aure, mai suna Fatima Abubakar ƴar shekara 25 bisa zargin kashe …
Category: Ta addanci
Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da ake kyautata zaton sun sace daliban jami’ar Nsukka (UNN) da dama da ke komawa makarantar bayan yajin aikin …
Alfijr ta rawaito A kalla ‘yan Najeriya 53,418 ne suka rasa rayukansu a hannun wasu marasa gwamnati tsakanin 29 ga Mayu, 2015 zuwa 15 ga …
Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan fashi da makami ne sun harbe mutum daya a Abuja, sun kashe wani mazaunin …
Alfijr ta rawaito Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a san ko su wanene ba sun kashe wani dan kungiyar Vigilante na Anambra da …
Alfijr ta rawaito bayan da dubun wasu mutane uku da ake zargi da yunkurin sace tsohon ma’aikacin su, Ifenuga Olayinka, bayan ya kore su a …
Alfijr ta rawaito Sama da Sa’o’i 24 Bayan Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mataimakin Sufeton ‘Yan Sanda (DSP) da wasu jami’ai uku; Hukumomin ‘yan sanda …
Alfijr ta rawaito wasu ƴan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun kashe Lucky Idoko, shugaban matasan jam’iyyar APC a jihar …
Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta yi nasarar cafke barayin da suka sace motar limamin Masallacin Juma’a na ITN Zangon Shanu dake …
Alfijr ta rawaito ‘yan bindiga kimanin 20, a ranar Laraba, sun kashe sojoji uku tare da raunata daya a wani harin kwantan bauna da suka …
Alfijr ta rawaito ‘Yan bindiga sun kai hari kan tawagar jami’an tsaro na ‘yan sanda da sojoji a wani shingen bincike a Amodu, karamar hukumar …
Alfijr ta rawaito Ƴan bindiga sun harbe wani Inyamiri ɗan kasuwa, mai suna Ifeanyi a unguwar Sabongari a Jihar Kano. Alfijr Labarai Lamarinya faru ne …
Alfijr ta rawaito mutum 15 ne suka mutu wasu kuma da dama suka jikkata a wani harin aka kai a wani masallaci a jihar Zamfara. …
Alfijr ta rawaito wani matashi dan shekara 21, dalibi a Jami a ya kashe iyayensa bayan da ya nemi kudade a hannunsu suka hana shi …
Alfijr ta rawaito wani magidanci mai suna Taiye ya rataye matarsa, Misis Endurance har lahira a kauyen Oviorie-Ovu da ke Karamar Hukumar Ethiope ta Gabas …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya, babban birnin tarayya Abuja, ta kama wasu mutane biyar da ake zargi da hannu a kisan Sadiq dan Kabiru Gaya, sanata …
Alfijr ta rawaito wani da ake zargin Mai ba da labari ga masu garkuwa ya bayyana yadda ya ke kai kayan abinci, da kai kudin …
Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun ceto wasu mata biyu da aka yi garkuwa da su tare da kwato …
Alfijr ta rawaito rundunar ƴan Sandan jahar Delta ta kwato bindigogi kirar AK47, da harsashi 9mm, a wani mataki na gaggawa da jami’an rundunar suka …
Alfijr ta rawaito wani mutum a jihar Adamawa, Ibrahim Muhammadu, ya shiga hannun jami’an ‘yan sanda bisa zarginsa da kona wata sabuwar amarya da mijinta …