Makarantar Gidan Galadima (CEC) Ta Shirya Diban Sabbin Dalibai Matan Aure, Da Zawarawa

Alfijr ta rawaito makarantar Gidan Gadamina da ke da mazauni a unguwar Galadanchi da ke birnin Kano karamar hukumar Gwale, makaranta ce da aka kafa ta a shekarar 1981 da shugabancin Hajiya Magajiya I Hussain zuwa 1984

Alfijr Labarai

Daga nan makaranta ta kankama da zaratan shugabannin irinsu

RABI JIMETA 1984-1991

AISHA NUHU-1991-1991

HALIMA IDRIS 1991-1992

AISHATU GASHASH 1992-1994

NAFI SHEHU – 1994 – 1997

ZAINAB-A MAAJI 1997-2009

LADI Yaro 2009 – 2012

RABI A AHMAD-2012-2016

AMINA S. DUTSE-2016-2018

RABI •A- AHMAD-2018-2020

Halima-Y-INUWA kuma itace wacce ta fara shugabanci tun a shekarar 2020 ya zuwa yanzu

Alfijr Labarai

Makarantar ta shahara wajen koyar da ilimin Boko da ilimin Addini, bayan nan suna koyar da sana oi domin magance zaman banza ga matan Aure da Zawarawa

Sa annan ana fara darasi a makarantar daga ranar Litinin zuwa Juma a, karfe 2 na rana zuwa 5 na yamma, Juma a kuma ana shiga karfe 3 zuwa 5 na yamma.

CEC na yin jarrabawar WAEC da NECO tare da NBAIS

Ga duk mijin ko matar dake da sha awar shiga wannan makarantar, sai ta garzayo unguwar Galadanchi dake kan titin Gwale birnin Kano. Ko a kira wannan lambobin domin karin bayani

08153685952
07036879210
07032509079

Sanarwa daga hukumar makaranta

Alfijr Labarai

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Best seller Channel
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Slide Up
x

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *