Alfijr ta rawaito wasu ƴan Sandan kwalli da ake zargin sun harbi wani matashi mai suna Muntari a wuyansa biyo bayan tsama dake tsakaninsu. Ƴan …
Alfijr ta rawaito wasu ƴan Sandan kwalli da ake zargin sun harbi wani matashi mai suna Muntari a wuyansa biyo bayan tsama dake tsakaninsu. Ƴan …
Alfijr ta rawaito Jami’ar Bingham da ke Karu, a Jihar Nasarawa ta fitar da sanarwar hana dalibai amfani da wayoyin zamani. Sanarwar, mai ɗauke da …
Daga Shu’aibu I. Wanzan Alfijr ta rawaito gwamna Bello Mohammed (Matawallen Maradun) ya dakatar da gangamin yakin neman zaben sa a karamar hukumar Bukkuyum domin …
Alfijr ta rawaito ayarin motocin Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benue ta yi hatsari a kusa da garin Utokon da ke karamar hukumar Ado na …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 750 / Siyarwa …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ƙara farashin man fetur a hukumance da kashi 8.8 inda a halin yanzu farashin ya koma naira 185 daga …
Alfijr ta rawaito daruruwan mutane ne suka taru a kan titunan Landan, babban birnin kasar Ingila, domin nuna adawa da manufofin gwamnati kan Tsarin Kiwon …
Alfijr ta rawaito hukumar Jiragen Sama ta ƙasar Saudiyya (GACA), ta saki jadawalin yadda aikin jigilar maniyyata da alhazai zai kasance yayin Hajjin 2023. Jadawalin …
Alfijr ta rawaito AbdulRasheed Bello, wanda aka fi sani da JJC Skillz, ya bayyana cewa ya dawo Muslunci, addininsa na asali da ya bari. Marubucin …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta gayyaci wani shugaban karamar hukuma a Jihar Neja bisa zarginsa …
Alfijr ta rawaito Kimanin mutane 25 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar diphtheria wadda wasu suke kira mashako ko sarkewar numfashi a Kano zuwa …
Alfijr ta rawaito Kotun Majistare mai lamba 14 ta aike da wani alkali da ma’aikatan Hukumar Shari’a gidan gyaran hali saboda zarginsu da wawure Naira …
Alfijr ta rawaito an kama daya daga cikin ƴaƴan shugabaan Equatorial Guinea kan zargin sa da sace tare da sayar da wani jirgin sama mallakin …
Alfijr ta rawaito an kama wasu da ake zargin ‘yan kungiyar tsaro ta Gabas, ESN ne da laifin kashe wani sufeto ‘yan sanda a ofishin …
Alfijr ta rawaito Babbar Kotun birnin tarayya Abuja ta sammaci Gwamnan Bankin Najeriya CBN Godwin Emefiele, da ya bayyana gabanta ranar Laraba dangane da shari’ar …
Alfijr ta rawaito Wata sabuwar kafar yada labarai mai suna TRT da aka bude a kasar Turkiyya ta kwashe kwararrun ma’aikatan Sashen Hausa na BBC …
Alfijr ta rawaito Shahararrun yan film din nan wato Ty Shaba da Shariff Aminu Ahlan wadanda suke shugabantar kungiyar A.AZaura Celebrities Forum da suka karrama …
Alfijr ta rawaito rundunar ƴan sanda a jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar mutane 18 sakamakon hatsarin da wata babbar mota da ke jigilar fasinjoji …