Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: BBC

Alfijr Labarai

INEC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …

Aika-Aika, Labarai

Posted onMarch 7, 2023March 10, 2023
Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Shari’ar Da Aka Fara Yiwa Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 6, 2023

Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Tarayya karkashin mai shari’a Muhammad Nasir Yunus  ya bayar da belin Naira Miliyan 500 ga Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar …

Gwamnatin Kaduna, Labarai

Wasu Fusatattu Sun Ragargaza Ɗan El-Rufai Ya Sha Da Kyar A Kaduna

Posted onFebruary 18, 2023February 18, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu Fusatattun Matasa A Jihar Kaduna Sunyi Kokarin Hallaka Dan Gwamna Nasir El-rufa’i Dan gwamnan jihar Kaduna Bello El-rufa’i ya tsallake Rijiya …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Karɓe Gidan Shugaban Kamfanin Al Khashafi Travel Kan Badakalar Miliyan 535

Posted onFebruary 16, 2023February 16, 2023

Alfijr ta rawaito wata kotu da ke zaman ta a Kano Miller Road ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a Maryam A Sabo ta karbe wani Katafaren gida …

ISWAP, Labarai

Wata Sabuwa! An Kai Sumame A ofisoshin BBC Da Ke Indiya

Posted onFebruary 14, 2023February 14, 2023

Alfijr ta rawaito ‘ƴan sanda sun garƙame kofar shiga ginin ofishin BBC a New Delhi. Jami’an haraji a Indiya sun kai samame a ofishohin BBC …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Cigaba Da Karɓar Tsofaffin Kudi

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ce za ta mutunta umarnin da Kotun Kolin kasar ta bayar a kan karar da wasu gwamnonin jihohi uku …

CBN, Labarai

Kotu Ta Hana CBN Tsawaita Wa’adin Amfani Da Tsaffin Kuɗi Na Naira

Posted onFebruary 7, 2023February 7, 2023

Alfijr ta rawaito wata babbar kotu a babban birnin tarayya Abuja ta tilastawa babban bankin Najeriya CBN da ya ci gaba da aiwatar da shirin …

Aika-Aika, Labarai

Wasu Jami’an Banki Sun Tsere Ta Katanga Yayin Da Kwastomomi Suka Fusata

Posted onFebruary 7, 2023February 7, 2023

Alfijr ta rawaito wasu ma’aikatan wani shahararren bankin Najeriya sun tsere daga harabar bankin ta katanga da nufin kaucewa fushin kwastomominsu da suka fusata. An …

Labarai, Siyasa

Karancin Fetur Da Sake Fasalin Naira Duk Makirci Ne Akan Takarata-Tinubu

Posted onJanuary 25, 2023January 25, 2023

Alfijr ta rawaito Bola Ahmed Tinubu ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, a ranar Laraba ya yi zargin shirin yin magudi a zaben 2023 …

Labarai

Wata Zanga-Zanga Kan Adawa Da Inshorar Lafiya NHS Ta Barke A Ingila

Posted onJanuary 19, 2023January 19, 2023

Alfijr ta rawaito daruruwan mutane ne suka taru a kan titunan Landan, babban birnin kasar Ingila, domin nuna adawa da manufofin gwamnati kan Tsarin Kiwon …

Labarai, Zamfara

Zamfara Zata Gurfanar Da Wasu ‘Yanbangar Siyasa Gaban Kuliya

Posted onJanuary 14, 2023January 14, 2023

Daga Shu’aibu I. Gusau Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Bello Mohammed Matawalle ya bayyana cewa zasu gurfanar da wadanda ake zarginsu da daukar …

Kotu, Labarai

Kotun Musulunci Ta Hana Auren Wata Budurwar A Kano

Posted onJanuary 13, 2023January 13, 2023

Alfijr ta rawaito hakan ya biyo bayan karar da Wani matashi  ya kai kotun, yana rokon Kotun Musulincin da ke zamanta a unguwar Hotoro a …

Kotu, Labarai

Yadda Shari’ar Ƴar Gwamnan Kano Da Mijinta Ta Dau Sabon Salo A Yau Juma a

Posted onJanuary 13, 2023January 13, 2023

Alfijr ta rawaito a zaman da aka gudanar a ranar juma a 13/1/2023 Alh Inuwa mijin AsiyaBalaraba Ganduje, ya bayyanawa Kotu cewa Balaraba ta bude …

Kisan Gilla, Labarai

Shaidu Sun Kammala Kan Kisan Ummita A Zaman Kotu Ranar Alhamis

Posted onJanuary 13, 2023January 13, 2023

Alfijr ta rawaito wata shaida da lauyan Ɗan China Muhammad Dan’azumi ya jagoranta, Mista Geng-Quangrong ya shaidawa kotun abin da ya faru a ranar da …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onJanuary 10, 2023January 10, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa    Alfijr Labarai Siya = …

Kwankwasiyya, Labarai

Matar DG DSS Tayi Umarninci Kama Dan Takarar NNPP Abba Kabir

Posted onJanuary 9, 2023January 9, 2023

Alfijr ta rawaito Aisha Bichi, uwargidan babban daraktan hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, Yusuf Bichi, ta bayar da umarnin tsare Dan takarar jam’iyyar NNPP, …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Ƙwayoyi Masu Yawa A Jihohin Najeriya Huɗu

Posted onJanuary 8, 2023January 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA ta ce ta kama wasu ƙwayoyi masu yawa a jihohin ƙasar huɗu. …

Labarai, Masarauta

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Angwance

Posted onJanuary 6, 2023January 7, 2023

Alfijr ta rawaito da safiyar wannan rana ta Juma’a 6 ga watan 1 na shekara ta 2023 aka ɗaura Auren Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji …

Labarai, Zamfara

Kotu Ta Tabbatar Da Dauda Lawal A Halastatcen Ɗan Takarar PDP A Zamfara

Posted onJanuary 6, 2023January 6, 2023

DagaShu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Sokoto ta yi zamanta na yanke hukunci Kan shari’u da ke gabanta na Dauda …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 … 20 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab