Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: DSS

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta musanta rahotan cewa jami’anta sun kai sumame shelkwatar kungiyar kwadago ta kasa NLC. Alfijir labarai ta ruwaito bayanan …

DSS, Labarai

DSS Sun Cafke Dan Jarida A Filin Jirgin Sama Akan Hanyarsa Ta Zuwa Umrah

Posted onSeptember 28, 2023September 28, 2023

Wasu jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun cafke babban editan fitacciyar jaridar Hausa ta Almizan, Malam Ibrahim Musa a Kano. Alfijir Labarai ta rawaito …

Katsina, Labarai

Gwamnan Katsina Ya Amince Da Fitar Da Biliyan N7.8bn Domin Sayen Kayan Aikin Tsaro

Posted onAugust 18, 2023August 18, 2023

Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya amince da fitar da zunzurutun kudi har kusan naira biliyan takwas da za a yi amfani da su don …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJuly 10, 2023July 10, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

Aika-Aika, Labarai

BBC Ta Dakatar Da Ma’aikacinta Kan Zargin Karɓar Hotunan Batsa

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

BBC ta dakatar da wani babban ma’aikacinta da ke gabatar da shirye-shirye bayan da aka zarge shi da biyan wata matashiya mai ‘yan shekara 17, …

Labarai

Hukumar NSCDC Ta Baje Kolin Mutun 27 Kan Zargin Aikata Manyan Laifuka

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Shu’aibu Ibrahim Gusau Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC) reshen jihar Zamfara, Sani Mustapha, ya Baje Kolin wasu mutane 27 da ake zargi da …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onJuly 5, 2023July 5, 2023

  Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa dake birnin kanon Dabo. Siya = 780 / …

JAMB, Labarai

JAMB Ta Tona Asirin Ɗalibar Da Aka Ba kyautar N3m Don Ta Ci 362

Posted onJuly 3, 2023July 3, 2023

Hukumar shirya jarrabawar ta JAMB ta bayyana cewa, za ta dauki mataki kan wata dalibar da ta ce ta ci maki mai yawa. Alfijir Labarai …

Kannywood, Labarai

Yadda Kamfanin UK ENTERTAINMENT Ya Shirya Sabon Fim Mai Dogon Zango FATAKE

Posted onJune 29, 2023June 29, 2023

Mun shirya Fim din FATAKE ne domin Hausawan fadin Duniya, ba iya kacin Kano da Nijeriya ba. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kamfanin UK Entertainment …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Kudaden Waje Suka Sake Hawa A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onJune 23, 2023June 23, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai, NLC

Kungiyar Kwadago Ta Gargadi Gwamnatin Tarayya Kan Kudin Wuta

Posted onJune 23, 2023June 23, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta jingine shirinta na yin ƙarin kuɗin wutar lantarki da …

Abba Gida Gida, Labarai

Yadda Matar Shugaban DSS Ta Zazzagi Iyayena: In Ji Gwamnan Kano

Posted onJune 21, 2023June 21, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito a karon farko, Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fito ya fito fili ya bayyana rikicin da ya faru tsakaninsa …

Abba Gida Gida, Labarai

Gwamna Abba Ya Ce Dukkanin Kwamishinonin Da Za’a Nada, Su Bayyana Kadarorinsu

Posted onJune 21, 2023June 21, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan Jihar Kano, ya umurci dukkan  kwamishinoni 19 su bi ka’idojin da’ar ma’aikatar da za a kai su A sanarwar da …

Labarai, Ta addanci

Wani Mutum Ya Bankawa Wata Mata Wuta Bisa Zargin Cewar Mayya Ce

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Wani matashi mai suna Hamza Umar dan shekara 30 a duniya ya shiga hannun ‘yan sanda a jihar Bauchi bayan da …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu Ya Naɗa Hadiza Bala Da Hannatu Musawa Tare Da Mashawarta Na Musamman

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada karin masu ba da shawara na musamman guda biyu da manyan mataimaka biyu. Sabbin …

Katsina, Labarai

Ƴan Sanda Sun Kashe Ƴan Bindiga 5, Sun ƙwato Shanu 143 A Katsina

Posted onJune 19, 2023June 19, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Katsina ta ce an kashe wasu da ake zargin ‘yan fashi ne guda biyar a wasu hare-hare da …

Abba Gida Gida, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bayyana Yi Wa Ganuwar Jihar kwaskwarima

Posted onJune 19, 2023June 19, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito a yunkurin da take yi na dawo da kyawun ganuwar Kano kamar yadda hukumar kula da kayan tarihi ta kasa ta …

DSS, Labarai

Bawa Ya Shiga Hannun DSS Bayan Dakatar Da Shi Daga Mukaminsa

Posted onJune 15, 2023June 15, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito hukumar tsaro ta DSS a Nijeriya ta ce shugaban hukumar EFCC yana hannunta. Wata sanarwa da DSS ta wallafa a shafinta …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 753 / Siyarwa …

Labarai, Police

Ƴan Sanda Sun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Yi Wa Wata Mata Tsirara A Bai Nannasi

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito ƴan sandan Ghana sun ce ana ci gaba da neman sauran mutanen da ke da hannu a lamarin. Hoto/Rundunar ‘yan sandan …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 … 6 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab