Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Nigeria

CBN, Labarai

Dalilin Da Yasa Muka Ƙara Farashin Cirar Kuɗi — Masu POS

Posted onFebruary 4, 2023February 6, 2023

Alfijr ta rawaito wasu masu sana’a Canjin Kuɗi na POS, sun yi zargin cewa jami’an banki su na sayar musu da tsoffi da sabbin takardun …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Saudiya Ta Rage Farashin Inshorar Umrah Da Kashi 63 cikin 100

Posted onJanuary 16, 2023January 16, 2023

Alfijr ta rawaito ma’aikatar Hajji da Umrah ta ƙasar Saudiyya ta sanar da cewa an rage kudin inshora ga masu aikin Umrah na kasashen waje …

Labarai, Tsaro

Ƴan Sanda Sun Ceto DPO Da Aka Yi Garkuwa Da Shi

Posted onJanuary 16, 2023January 16, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sanda a jihar Plateau ta samu nasarar ceto DPO din Pankshin, SP Nwapi Augustus, wanda wasu ƴan bindiga su ka …

Labarai

Shugaba Buhari Zai Bar Nijeriya Ranar Litinin Domin Karɓar Lambar Yabo

Posted onJanuary 15, 2023January 15, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaba Buhari ya bar Abuja zuwa kasar Mauritania domin karbar lambar yabo ta zaman lafiya a ranar Litinin 16 ga watan Janairu, …

Labarai, Zamfara

Zamfara Zata Gurfanar Da Wasu ‘Yanbangar Siyasa Gaban Kuliya

Posted onJanuary 14, 2023January 14, 2023

Daga Shu’aibu I. Gusau Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Bello Mohammed Matawalle ya bayyana cewa zasu gurfanar da wadanda ake zarginsu da daukar …

FRSC, Labarai

Hukumar Kiyaye Hadurra Ta Kama Mutane 11,557 D Laifin Safarar Ababen Hawa a Kano

Posted onJanuary 13, 2023January 13, 2023

Alfijr ta rawaito Zubairu Mato, Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC reshen jihar Kano, ya ce hukumar ta kama mutane 11,557 da ake zargi …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJanuary 9, 2023January 9, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa    Alfijr Labarai Siya = …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Ƙwayoyi Masu Yawa A Jihohin Najeriya Huɗu

Posted onJanuary 8, 2023January 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Hana Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA ta ce ta kama wasu ƙwayoyi masu yawa a jihohin ƙasar huɗu. …

Labarai, Zamfara

Kotu Ta Tabbatar Da Dauda Lawal A Halastatcen Ɗan Takarar PDP A Zamfara

Posted onJanuary 6, 2023January 6, 2023

DagaShu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Sokoto ta yi zamanta na yanke hukunci Kan shari’u da ke gabanta na Dauda …

Labarai

Hukumar NMDFRA Ta Garkame Gidajen Mai 14, A Kano

Posted onJanuary 5, 2023January 5, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar Kula da harkokin man fetur ta kasa NMDPRA da ke Kano, ta rufe gidajen mai 14, bayan da ta kiskesu  suna …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! IBB Ya Musanta Amincewa Da Peter Obi

Posted onJanuary 4, 2023January 4, 2023

Alfijr ta rawaito Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Ibrahim Babangida ya musanta rahotannin da ke cewa ya amince da Peter Obi, dan takarar shugaban …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJanuary 2, 2023January 2, 2023

Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 720/ Siyarwa = …

Lafiya, Ta addanci

Ɗan Bindiga Ya Harbe Ɗan Sanda Ya Kuma Ɗauke Bindigarsa

Posted onJanuary 1, 2023January 1, 2023

Alfijr ta rawaito an harbe wani ɗan sanda har lahira sun kuma ɗauke bindigarsa a harabar wani banki da ke kan titin DSP Alamieyeseigha a …

Labarai

Kuɗaɗen Da Aka Sace A Shekaru 8 Za a Iya Rabawa Duk Ɗan Nijeriya N732,000 — Naja

Posted onDecember 26, 2022December 26, 2022

Alfijr ta rawaito Kwamishiniya a Hukumar kula da Harkokin Ƴan sanda ta Ƙasa, PSC, Najatu Mohammed, ta bayyana cewa kudaden da masu rike da mukaman …

Labarai, Tsaro

IGP Ya Sake Tura Sababbin Kwamishinonin Ƴan Sanda Bakwai

Posted onDecember 23, 2022December 23, 2022

Alfijr ta rawaito Sufeto-Janar na ‘yan sanda, IGP Usman Alkali Baba ya bayar da umarnin a nada kwamishinonin ‘yan sanda bakwai (7) a manyan runduna …

Labarai

Rundunar Sojin Sama Ta Buɗe Manhajar Ɗaukar Ma’aikata

Posted onDecember 23, 2022December 23, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar sojin saman Najeriya ta fara shirin daukar sabbin ma’aikata na sojojin sama ga ƴan Najeriya masu mafi ƙarancin karatu. Hukumar kan …

Ibtila i, Labarai

Jakadan Najeriya A Spain Ya Rasu Kwanaki Bayan Bikin Cikarsa Shekaru 63

Posted onDecember 15, 2022December 15, 2022

Alfijr ta rawaito Jakadan Najeriya a kasar Spain, Ademola Rasaq Seriki ya rasu. A cewar wata sanarwa ta iyali, Marigayi Ambasada ya rasu a ranar …

Labarai

Na Yi Iya Bakin Kokari Na – Shugaba Buhari

Posted onDecember 14, 2022December 14, 2022

Alfijr ta rawaito shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce ya yi iya kokarinsa ga ‘yan Najeriya duk da tabarbarewar tattalin arziki da rashin tsaro. Shugaban …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Masu Talla Da Barkwancin Yanar Gizo Su Nemi Lasisi Ko Su Sa Kafar Wando Daya.

Posted onDecember 14, 2022December 14, 2022

Alfijr ta rawaito gwamnatin tarayya ta hannun hukumar tantance tallace tallace ta ja hankalin marubuta, Masu talla da Barkwanci a yanar gizo, dasu gwggauta yin …

Labarai, Tsaro

Civil Defence Ta Buɗe Potal Dinta Don Daukar Ma’aikata A Yau Litinin

Posted onDecember 12, 2022December 12, 2022

Alfijr ta rawaito Hukumar Civil Defence wato NSCDC Nigeria, hukuma ce ta gwamnatin tarayyar Najeriya da aka ba wa alhakin samar da matakan yaki da …

Posts pagination

‹ 1 … 4 5 6 7 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab