Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kotu

Kotu, Labarai

Kotun Koli Ta Musanta Cewa Hukumar DSS Na Binciken CJN

Posted onDecember 6, 2022December 7, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun koli a yammacin ranar Talata a Abuja, ta yi watsi da wata jita-jita da ake yadawa cewa babban jojin Najeriya, CJN, …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Yankewa Sufeton Ƴan Sanda Nigeria Usma Baba Hukuncin Daurin Watanni 3

Posted onNovember 29, 2022

Alfijr ta rawaito Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yankewa Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba hukuncin daurin …

Kotu, Labarai

Tsohon Akanta Janar Ya Mayar Da Tsabar Kuɗi Kimanin Dala $900,000

Posted onNovember 24, 2022

Alfijr ta rawaito babbar kotun birnin tarayya da ke Maitama a ranar Talatar da ta gabata ta bayyana cewar tsohon Akanta-Janar na Nijeriya (AG-F), Ahmed …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Raba Auren Shekara 8, Na Samira Da Muhammad, Bayan Tafka Gumurzu

Posted onNovember 17, 2022November 17, 2022

Alfijr ta rawaito Wata kotun yankin Jos ta tsakiya da ke zamanta a Kasuwan Nama 1 a ranar Alhamis, ta raba auren shekara 8 da …

Kotu, Labarai

Babbar Kotun Tarayyar Nigeria Ta Yi Watsi Da Hukuncin Da Aka Yi Wa Shugaban EFCC

Posted onNovember 10, 2022

Alfijr ta rawaito babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta yi watsi da hukuncin da aka yiwa shugaban hukumar EFCC, …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Umarci A Yi Musu Bulalai Da Kuma Share Kotu, Bayan Bata Sunan Gwamna Ganduje

Posted onNovember 8, 2022November 8, 2022

Alfijr ta rawaito kotun Majistare da ke zamanta a Kano a ranar Litinin ta yanke wa wasu mutane biyu Mubarak da Nazifi hukuncin bulala 20, …

Kotu, Labarai

Kotun Abuja Ta Sanya Ranar 30 Ga Janairu domin Yanke Hukunci Kan Neman tsige Shugaba Buhari

Posted onNovember 5, 2022

Alfijr ta rawaito Mai shari’a Inyang Edem Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Juma’a ta sanya ranar 30 ga watan Janairun …

Kotu, Labarai

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Bada Umarnin Ƙwace Kadarorin Ɗan Wani Dan Takarar Gwamna

Posted onNovember 4, 2022November 4, 2022

Alfijr ta rawaito Wata kotun daukaka kara da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin kwace wasu kadarori da ke da …

Kotu, Labarai

Kotun Daukaka Kara Ta Umurci A Cigaba Da Tsare Kanu, Sai Abinda Hali Yayi A Gidan Gyaran Hali

Posted onOctober 28, 2022October 28, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Abuja a ranar Juma’a ta bayar da damar ci gaba da aiwatar da hukuncin da aka yanke …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Bada Umarnin Kamo Wani Da Ake Zargi Da Kashe Mata Da ƴaƴanta 2

Posted onOctober 28, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotu ta amince da sammacin kama wani mutum da ake zargi da kashe matarsa ​​da ‘ya’yansu maza biyu a gidansu da …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Matar Aure Da Saurayinta, Bisa Kashe Mijinta, Ɗaurin Rai Da Rai A Ranar Alhamis,

Posted onOctober 27, 2022October 27, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotu ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai ga wata mata da ake zargi da kashe mijinta a cikin kogi a shekarar 2019 …

Kotu, Labarai

Ɗan China Ya Musanta Kashe Ummita A Kano, Yace Kalan Sharri Ne Kawai,

Posted onOctober 27, 2022

Alfijr ta rawaito bayan gurfana a yau Alhamis gaban mai shari’a, Dan China da ake zargi da kisan Bazawararsa Ummukhulsum (Ummita) a Jihar Kano ya …

Kotu, Labarai

Ƙilu Ta Ja Bau! An Tumbuke Wani Alkali Bisa Ɗanyen Kai Daya Tafka

Posted onOctober 16, 2022October 16, 2022

Alfijr ta rawaito wani babbar kotun jihar Kebbi ta kafa kwamiti da zai binciki zarge zargen da ake yi wa wasu alkalan kotunan biyu. Alfijr …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Wata Budurwa Hukuncin Wata 6 Sakamakon Laifin Sojan Gona

Posted onOctober 15, 2022October 15, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun Majistare mai lamba 54 da ke unguwar Noman’s Land a jihar Kano ta yanke wa wata matshiya, Zainab Salisu Sheka hukuncin …

Kotu, Labarai

Bayan Turo Matarsa Daga Bene Ta Karairaye Da Raunata Jaririyarsa, An Gurfanar Da Shi Gaban Mai Sharia

Posted onOctober 11, 2022October 11, 2022

Alfijr ta rawaito an gurfanar da wani Magidanci a wata kotun majistare da ke zamanta a Ikeja mai shekaru 42, Austin Anthony, a ranar Talata …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Yi Watsi Da Hukuncin Biyan $47m Ga Wani Kamfani Na Paris Club

Posted onSeptember 22, 2022September 22, 2022

Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin amincewa da Panic Alert Security Systems Limited a kan kungiyar …

Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance Da Ɗan China Da Ya kashe Ummita A Kotu Yau

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito kotun majistare mai lamba 30 da ke zaman ta a titin Zangeru da unguwar sabon gari a jihar Kano ta Aike da …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Matasa Bisa Zargin Yin Zamba Da Batanci Da Sunnan Yar Sani Danja

Posted onSeptember 21, 2022September 21, 2022

Alfijr ta rawaito wata kotun Majistare mai lamba 47 da ke Kano ta ƙi ba da belin wasu matasa biyi nan da aka kama kan …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Ci Tarar Abduljabbar Naira Miliyan goma 10

Posted onSeptember 19, 2022September 20, 2022

Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, a yau Litinin, ta ci tarar Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da ke …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Kansilan Garin Kura Hon Mai Gida Sani Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 16, 2022September 16, 2022

Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito an gurfanar da wani dattijo mai Shekaru 58, gaga kotun majistare mai lamba 61 dake zaman ta a unguwar …

Posts pagination

‹ 1 … 14 15 16 17 18 19 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab