The recent statement credited to the National Chairman of the APC Patriotic Volunteers, Alhaji Usman Alhaji, announcing the group’s intention to form a shadow government …
The recent statement credited to the National Chairman of the APC Patriotic Volunteers, Alhaji Usman Alhaji, announcing the group’s intention to form a shadow government …
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗin Dakta Asiya Abdullahi Umar Ganduje a matsayin daraktar sashen kula da al’umma da raya yankunan karkara a …
Daga Aisha Salisu Ishaq Babban Daraktan kudi na hukumar raya kogunan Hadeja-Jama’are Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yana goyon bayan a sami sulhu tsakanin tsofaffin …
Shugaban kwamitin gidaje da muhalli na Majalisar Wakilai, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya yi kira da a gaggauta sulhunta tsakanin tsohon gwamnan jihar Kano Rabiu Musa …
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya baiyana cewa jam’iyyar NNPP mai mulki a jihar ba za ta razana da duk wata barazana da tsohon gwamnan jihar, …
Tsohon Kwamishinan Kananan Hukumomin na jihar Kano kuma dan takarar mataimakin Gwamna a jam’iyyar APC a zaben shekarar 2023, Murtala Sule Garo ya bayyana damuwa …
Tsohon Babban Sakataren Hukumar Kula da Manyan Makarantun Sakandare ta Jihar Kano (KSSSMB), Dakta Bello Shehu, ya taya murna ga Shugaban Jam’iyyar APC na kasa …
Wata babbar kotun Jihar Kano, ta sanya ranar 20 ga watan Nuwamba, domin cigaba da sauraren kararrakin da aka shigar akan Shugaban Jam’iyyar APC na …
Mai Shari’a Inyang Ekwo ya kori ƙarar da Ƙungiyar ’Yan APC na Yankin Arewa ta Tsakiya ta shigar ne bisa dalilai da dama Alfijir Labarai …
Shugaban jamiyyar APC a Najeriya kuma tsohon gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya musanta wani batu da ake yaɗawa cewar yana kitsa yadda za’a tsige …
Jam’iyyar adawa ta APC a jihar Kano ta nuna fatan Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila ya dawo gidan sa na …
Fastar tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, da gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ta neman tikitin takarar shugaban kasa na hadin gwiwa a 2027, …
From Aminu Bala Madobi Bello Habib Galadanchi a.k.a Dan Bello, A Native of Kano State, Nigeria was born in State College, Pennsylvania on December 12, …
A human rights activist, Omoyele Sowore, has lambasted the Kano state government following a statement that the corruption case file of the immediate past governor …
Gwamnatin jihar Kano ta shigar da sabuwar kara na tuhumar tsohon Gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da Murtala Sule Garo da wasu mutane biyu. Alfijir …
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya musanta ikirarin shugaban kasa Bola Tinubu na cewa gwamnatin tarayya ta bai wa jihohi 36 Naira Biliyan 570 inda …
Jam’iyyar All Progressives Congress APC ta ce jam’iyyar New Nigeria Peoples Party NNPP za ta sha kaye a zabe a 2027, saboda son zuciyar da …
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya roƙi a yi bincike kan zargin rage kuɗaɗen giratuti na tsofaffin ma’aikata ƙarƙashin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje. Alfijir …
Shugaban jam’iyyarAPC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje,ya sanar da rasuwar surukarsa, Hajiya Asiya Muhammad Gauyama. Hajiya Asiya Muhammad Gauyama, mahaifiyar Farfesa Hafsatu Abdullahi Umar …