Alfijr ta rawaito Allah ya yiwa Farfesa Ibrahim Umar ya rasuwa a daren Litinin, sanarwar ta fito ne daga bakin ɗan sa, Farouk Ibrahim Umar …
Tag: Kano
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito shugaban kasa Muhammadu Buhari zai iso birnin Kano don fara ziyarar aiki a yau Litinin. Ayyukan da shugaban zai kaddamar a jihar …
Alfijr ta rawaito Gwamna Ganduje Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari zai zo jihar domin kaddamar da injiniyoyi …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa Siya = 744/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito kungiyar masu maganin gargajiya ta Kasa ta National Association Of Nigeria Traditional and Medicine Practitioners, (NANTMP) ta ayyana Dr Mamman a matsayin …
Alfijr ta rawaito Jami’in ‘yan sanda ya ki karbar cin hancin Naira miliyan 1 domin sakin wanda ake zargi da yin garkuwa da mutane Alfijr …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira …
Alfijr ta rawaito wasu matasa daya mai shekaru 17 dayan mai shekaru 27, sun rasu a wani ramin masai a Kasuwar Sabon Garin Kano Ƙaramar …
Alfijr ta rawaito Kimanin mutane 25 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar diphtheria wadda wasu suke kira mashako ko sarkewar numfashi a Kano zuwa …
Alfijr ta rawaito wata amarya mai suna Khadija Abdullahi ta gamu iftila’in rasa idonta guda daya a hannun jami’an bijilanti a yankin shagalin bikinta a …
Alfijr ta rawaito wata tankar dakon man fetur ta kone a wani gidan mai na AA Rano, daura da babbar hanyar Abuja zuwa Lokoja, a …
Daga Shu’aibu I. Gusau Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Bello Mohammed Matawalle ya bayyana cewa zasu gurfanar da wadanda ake zarginsu da daukar …
Alfijr ta rawaito Zubairu Mato, Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC reshen jihar Kano, ya ce hukumar ta kama mutane 11,557 da ake zargi …
Alfijr ta rawaito hakan ya biyo bayan karar da Wani matashi ya kai kotun, yana rokon Kotun Musulincin da ke zamanta a unguwar Hotoro a …
Alfijr ta rawaito a zaman da aka gudanar a ranar juma a 13/1/2023 Alh Inuwa mijin AsiyaBalaraba Ganduje, ya bayyanawa Kotu cewa Balaraba ta bude …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar Action People’s Party (APP), a ranar Litinin ta bukaci a kama shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) Yusuf Bichi, biyo …
Alfijr ta rawaito Aisha Bichi, uwargidan babban daraktan hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, Yusuf Bichi, ta bayar da umarnin tsare Dan takarar jam’iyyar NNPP, …
Alfijr ta rawaito da safiyar wannan rana ta Juma’a 6 ga watan 1 na shekara ta 2023 aka ɗaura Auren Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji …