Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Nijeriya

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i: Wani Fitaccen Ɗan Jarida Ya Mutu Akan Hanyarsa Ta Zuwa Gabatar Da Shiri

Posted onMarch 11, 2023

Alfijr ta rawaito Wani shahararren mai gabatar da shirye-shirye a gidan rediyo mai zaman kansa na Ibadan, Fresh FM Nigeria, wanda aka fi sani da …

Labarai

Innalillahi wa inna ilaihir rajiun
Allah Ya Yiwa Alh Sani Dahiru Yakasai SDY Rasuwa

Posted onMarch 9, 2023

Allah yayiwa Alh Sani Dahiru yakasai (SDY) rasuwa, a yau Alhamis. Za ai janaizarsa a gobe juma’a da misalin karfe takwas na safe 8:00am a …

Labarai, Zaɓe

Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Bada Dama Ayi Zaben Gwamnoni Da Katin Zabe Na Wucin-Gadi

Posted onMarch 9, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito a ranar Alhamis wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i: Mutane Da Dama Sun Mutu Wasu Sun Jikkata Yayin Da Motar BRT Ta Yi Karo Da Jirgin Ƙasa A Lagos

Posted onMarch 9, 2023

Alfijr ta rawaito Mutane biyu sun mutu wasu da dama kuma sun jikkata bayan da wani jirgin fasinja ya murkushe wata motar ma’aikatan gwamnatin jihar …

Labarai, Zaɓe

Da Ɗumi Ɗuminsa : INEC Ta Dage Zaben Gwamna Da ‘Yan Majalisun Jiha

Posted onMarch 8, 2023March 9, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kammala shirye-shiryen dage zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisun Jiha da aka shirya …

Labarai

INEC Za Ta Sake Gudanar Da Zabe A Mazabar Tarayya Doguwa/Tudun Wada

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) za ta gudanar da nata zaben a mazabar Doguwa/Tudun Wada, a Kano. Jami’in zaben …

Labarai, Tarihi

Takaitaccen Tarihin Marigayi Alh Musa Musawa

Posted onMarch 8, 2023

Alfijr ta rawaito ƴa ga Alh Musa Musawa wato Barasta Hannatu ta bada tarihin mahaifinta cewar: An haifi Marigayi Alh Musa a Bichi, jihar Kano …

Labarai, Zaɓe

INEC Ta Bayyana Wuraren da za a sake zaɓen sanatoci a Najeriya

Posted onMarch 7, 2023March 10, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar zaɓe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta fitar da jadawalin zaɓaɓɓun sanatocin da suka yi nasara a zaɓen ranar 25 …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi 13,125kg, Da Mutane 793

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta kama kilo 13,125 na miyagun kwayoyi tare da cafke mutane 793 a babban …

INEC, Labarai

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Ƙasa (INEC) Ta Dakatar Da Wani  Kwamishinan Zabe

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito dakatarwar wacce ta zo kwanaki hudu gabanin gudanar da zaben gwamna a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakatariyar INEC, …

INEC, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Hukumar INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa

Posted onMarch 7, 2023

Alfijr ta rawaito ta ruwaito cewa, hukumar zabe ta ayyana Doguwa a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa/Tudunwada a ranar 25 ga watan Fabrairu. …

Aika-Aika, Labarai

Posted onMarch 7, 2023March 10, 2023
Kotu, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Kotu Ta Ƙwace Wasu Manyan Kadarori 14, A Na Wani Gwamna A Najeriya,

Posted onFebruary 22, 2023February 22, 2023

Alfijr ta rawaito Kotu ta kwace wasu kadarori 14 da ke da alaka da Gwamnan Najeriya. A kalla kadarori 14 da ake zargin Gwamnan Jihar …

CBN, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! CBN Ya Umurci Bankuna Su Ci Gaba Da Karɓar Tsofaffin 1,000 da 500

Posted onFebruary 17, 2023February 17, 2023

Alfijr ta rawaito  Bankin CBN ya umurci bankunan kasar su ci gaba da karɓar tsofaffin takardun kuɗin naira 1,000 da 500 waɗanda yawansu bai zarta …

Labarai, Zamfara

Bayan Haihuwarsa Babu Dubura Yaron Ya Mutu Da Sanyin Safiyar Yau Lahadi

Posted onFebruary 12, 2023February 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Jariri dan wata tara da haihuwa wanda aka haifa tare da laluran rashin lafiya a Saminaka Quarters, dake …

Labarai, Zamfara

Alkalai Sunyi Rantsuwar Da Kadimi Basu Da Hannu A Harkar Ta’addanci A Zamfara

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito bisa ka’idojin da Gwamnatin Jihar zamfara ta fitar na cewa duk lokacin da zata rantsar da wani wanda …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Shugaba Buhari Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Zartarwa ta 14

Posted onFebruary 9, 2023February 9, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan wata doka ta Gudanar da Sauye-sauyen Shugaban Kasa. Wannan ci gaban ya fito ne …

JAMB, Labarai

Wata Sabuwa : JAMB Ta Soke Rajistar UTME Na Ɗalibai 817

Posted onFebruary 8, 2023February 8, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB ta soke rajistar ɗalibai 817 a jarrabawar gama sakandare ta 2023 (UTME). Magatakardar hukumar, Farfesa …

Kotu, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotun Koli Ta Dakatar Da Hana Amfani Da Tsofaffin Kudin Naira A Ranar 10th

Posted onFebruary 8, 2023February 8, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun Koli ta dakatar da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na hana amfani da tsohuwar takardar Naira daga ranar 10 ga …

IPMAN, Labarai

IPMAN Ta Umurci Mambobinta Da Su Rufe Gidajen Man Fetur

Posted onFebruary 7, 2023February 7, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN ta umurci mambobin kungiyar da su dakatar da duk wasu ayyuka a fadin kasar nan. …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab