Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Nijeriya

Labarai

Hukumar NSCDC Ta Baje Kolin Mutun 27 Kan Zargin Aikata Manyan Laifuka

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Shu’aibu Ibrahim Gusau Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC) reshen jihar Zamfara, Sani Mustapha, ya Baje Kolin wasu mutane 27 da ake zargi da …

Labarai, Tsaro

Shugaban Ƴan Sandan Najeriya Ya Tura CPs Guda 35, Sabbin Gurare

Posted onJuly 4, 2023July 4, 2023

Shugaban ‘yan sandan ya bukaci kwamishinonin da su inganta aikin ‘yan sanda karkashin leken asiri, dabarun yaki da miyagun laifuka, da tsare-tsare tsakanin al’umma. Alfijir …

JAMB, Labarai

JAMB Ta Tona Asirin Ɗalibar Da Aka Ba kyautar N3m Don Ta Ci 362

Posted onJuly 3, 2023July 3, 2023

Hukumar shirya jarrabawar ta JAMB ta bayyana cewa, za ta dauki mataki kan wata dalibar da ta ce ta ci maki mai yawa. Alfijir Labarai …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara: RMAFC Ta Musanta Karin Albashi Ga Shugabanni

Posted onJune 22, 2023June 22, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Kula da Harakokin Haraji, Allocation da Fiscal Commission (RMAFC) ta musanta rahotannin kafafen yada labarai na cewa ta amince da …

Labarai, Ta addanci

Wani Mutum Ya Bankawa Wata Mata Wuta Bisa Zargin Cewar Mayya Ce

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Wani matashi mai suna Hamza Umar dan shekara 30 a duniya ya shiga hannun ‘yan sanda a jihar Bauchi bayan da …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu Ya Naɗa Hadiza Bala Da Hannatu Musawa Tare Da Mashawarta Na Musamman

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada karin masu ba da shawara na musamman guda biyu da manyan mataimaka biyu. Sabbin …

Abba Gida Gida, Labarai

Gwamnan Kano Ya Tabbatarwa Da Farfesa Adamu Gwarzo Haɗin Guiwar Jihar Da Jami oinsu

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ce jihar za ta hada gwiwa da manyan jami’o’i masu zaman kansu a …

Fyade, Labarai

An Kama Wani Hakimi Kan Zargin Yi Wa Yarinya Mai Shekara 5 Fyade

Posted onJune 15, 2023June 15, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an tsaro sun kama wani Hakimin a Jihar Gombe, bisa zarginsa da yiwa wata karamar yarinya fyade. Dubun basaraken ta cika ne bayan an zarge shi da yi wa …

DSS, Labarai

Bawa Ya Shiga Hannun DSS Bayan Dakatar Da Shi Daga Mukaminsa

Posted onJune 15, 2023June 15, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito hukumar tsaro ta DSS a Nijeriya ta ce shugaban hukumar EFCC yana hannunta. Wata sanarwa da DSS ta wallafa a shafinta …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 753 / Siyarwa …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i! Sama Da Mutum 100 Sun Mutu A Hatsarin Kwale-Kwale A Kwara

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito a kalla sama da mutum 100, cikinsu har da wani magidanci da ’ya’yansa hudu ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani …

Labarai, Majalisar Wakilai

Tajuddeen Abbas ya lashe zaɓen shugaban majalisar wakilan Nigeria

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙaramar hukumar Zari’a Tajuddeen Abbas ya lashe zaben shugaban majalisar wakilan Nigeria. Tajudden Abbas ya samu …

Labarai, Majalisar Dattijai

Barau Ya Zama Sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Sanatocin Nijeriya sun zabi Barau Jibril a matsayin sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan kasar. An zabi Sanata Godswill Akpabio a matsayin …

Labarai, Maiduguri

Sojoji Sun Garkame Wasu Gidajen Uwa Ba Kwaba Da Sharholiya A Maiduguri

Posted onApril 13, 2023

Alfijr ta rawaito Dakarun sojin Najeriya sun yi dirar mikiya a gidajen karuwai masu karancin shekaru a Maiduguri da ke Kasuwan Fara, yankin Shagari a …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Ayyana Juma’a Da Litinin A Matsayin Ranakun Hutu

Posted onApril 5, 2023April 5, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma’a da Litinin, 7 da 10 ga watan Afrilu a matsayin hutu albarkacin bukukuwan Easter da Kiristoci …

APC, Labarai

Zamu Hukunta Wadanda suka Janyo Mana Faduwa A Kujerar Gwamnan Kano – Shugaban APC

Posted onApril 5, 2023April 15, 2023

Alfijr ta rawaito Jam`iyyar APC mai mulki a Najeriya, ta ce tana jin takaicin kayen da jam`iyyar NNPP ta yi mata a jihar Kano a …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Shugaba Buhari Ya Sauke shugaban Hukumar NASENI

Posted onApril 4, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci mataimakin shugaban hukumar  kula da harkokin kimiyya da fasaha ta kasa (NASENI), Farfesa Mohammed Sani. Haruna, …

Labarai, Ta addanci

Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Iyalan Wani Dagaci A Kano

Posted onApril 4, 2023April 5, 2023

Alfijr ta rawaito wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ‘yan uwa biyu na gidan Dagacin kauyen Nasarawa da ke karamar hukumar Tsanyawa a …

Fire Service, Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Ceto Rayuka 45 Da Miliyoyin Dukiya

Posted onApril 4, 2023April 4, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceci rayuka 45 da dukiyoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 285.6 a cikin gobara …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i: An Tsinci Gawar Ɗan Takarar Gwamna A Mace

Posted onMarch 25, 2023

Alfijr ta rawaito Wani dan takarar jam’iyyar Labour a zaben fidda gwani na gwamna da za a yi a jihar Imo, Cif Humphrey Anumudu an …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab