Daga Aminu Bala Madobi Sakataren jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Ajibola Bashiru, ya yi kakkausar suka ga Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, inda …
Daga Aminu Bala Madobi Sakataren jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Ajibola Bashiru, ya yi kakkausar suka ga Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, inda …
Rahotanni sun nuna cewa Laftanar Ahmed Yerima ya tsira daga wani yunkurin hallaka shi da yammacin Lahadi, bayan da wasu ‘yan bindiga suka yi ƙoƙarin …
Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar PDP ta kori tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike; sakataren jam’iyyar, Samuel Anyanwu; da …
Shugaba Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Jihar Rivers, inda ya dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu, da dukkan mambobin Majalisar …
Almajirai da ƴan jari-bola mazauna babban birnin tarayya Abuja da suka hada har da kananan ƴan kasuwa, da sauransu, sun shigar da kara akan ministan …
Femi Falana, lauyan kare hakkin dan’adam, ya soki Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya (FCT), kan baiwa alkalai gidaje. A watan Satumba, ministan ya kaddamar …
A jiya ne kungiyar gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP-GF) ta gargadi ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya daina furta kalamai masu tayar …
Gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara, ya tsige Chidi Awuse a matsayin shugaban majalisar sarakunan jihar Ribas. Alfijir labarai ta ruwaito Awuse, wanda ke da …