Kamfaninmu ya shahara ne wajen samarwa al’umma nau’ikan shayi sama da kala 35, domin inganta Lafiyar al’umma da samun nutsuwa. Alfijir Labarai ta rawaito shugaban …
Kamfaninmu ya shahara ne wajen samarwa al’umma nau’ikan shayi sama da kala 35, domin inganta Lafiyar al’umma da samun nutsuwa. Alfijir Labarai ta rawaito shugaban …
Kungiyar masu daukar hoto ta Arewa da kwararrun masu daukar hoto na Najeriya reshen Kano sun taya sabuwar ministar fasaha, al’adu da tattalin arziki, Hannatu …
Daga Aminu Bala Madobi Majalisar dokokin jihar Osun a ranar 7 ga watan Yuli, 2023, ta tabbatar da jerin sunayen kwamishinoni 25 da aka mika …
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, kuma mamba a kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Alhaji Attahiru Bafarawa, a ranar Lahadi, ya nuna damuwarsa kan ayyukan ƴan bindiga …
Alfijir Labarai na Gayyatar ku Ɗaurin Auren Ƴaƴan Alh Bashir Mai Unguwar Jan Bulo. Ango Nasib Bashir da Amaryarsa Amina Nazir Kankarofi Ango Muhd Ibrahim …
Alfijr ta rawaito Tsohon gwamnan Kano kuma Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Ibrahim Shekarau ya koka kan tsadar mulkin Najeriya kamar yadda ya bukaci …
Alfijr ta rawaito an haifi jariri mai fuska biyu a wani kauye da ke arewacin Indiya, inda mahaifiyar take samun sauki, kamar yadda mahaifinta ya …
Alfijr ta rawaito Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NIMET) ta ankarar da wasu mazauna jihohin arewa kan su shirya wa mamakon ruwan sama a …
Daga Aminu Bala Madobi Alfijr ta rawaito cewa Majalisar dokokin jihar Kogi ta dakatar da mambobinta tara a yau alhamis. Rahotanni sun ce an dakatar …
Alfijr ta rawaito BRICS na nufin Brazil, Rasha, India, China da South Africa. Wannan wata kungiya ce da wadannan kasashe suka kafa a shekarun baya …
Alfijr ta rawaito Hukumar kare hakkin ɗan’adam ta ƙasa NHRC, ta ce ta samu akalla korafe-korafe 246 na take hakkin dan’adam daga watan Janairu zuwa …
DAGAMUDASSIR ALIYU YUNUSA. FASSARA: YUSUF ABBA SARKI. A duk bayan shekara hudu a Najeriya a ke sake sabon zubi na masu rike da madafun iko, …
Daga Rabiu Usman Alfijr ta rawaito anyi kira ga kabilar Kanuri mazauna jihar kano dasu fito suyi zaben shekarar 2023 babu tashin hankali ko hayaniya …
Alfijr ta rawaito Uwargidan tsohon shugaban Nijeriya, Marigayi Janar Sani Abacha, wato Hajiya (Dr) Maryam Abacha ta ja hankalin al’umma musamman mazaje da su rika …
Alfijr ta rawaito AbdulRasheed Bello, wanda aka fi sani da JJC Skillz, ya bayyana cewa ya dawo Muslunci, addininsa na asali da ya bari. Marubucin …
Alfijr ta rawaito Wata sabuwar kafar yada labarai mai suna TRT da aka bude a kasar Turkiyya ta kwashe kwararrun ma’aikatan Sashen Hausa na BBC …
Alfijr ta rawaito cibiyar Horas da masu Hulda da jama’a ta kasa ta Karrama Ipsa Alh Bashir Hayatu Jantile bisa jajircewarsa Babu shakka an sanya …
Alfijr ta rawaito Babban bankin Ingila ya fitar da sabbin takardun kudi masu dauke da hoton Sarki Charles. Hoton Sarkin zai fito ne a takardun …
Alfijr ta rawaito Mista Moses Onome shi ne wanda wannan al’amarin ya faru da shi a yayin zaman aurensu da matarsa wacce take gallaza masa …