12 Plus Eatering And Catering Services gidan abinci ne da aka samar sa shi domin ya kawo muku nau ikan abincin gida dana wajen masu …
12 Plus Eatering And Catering Services gidan abinci ne da aka samar sa shi domin ya kawo muku nau ikan abincin gida dana wajen masu …
Shugaban gamayyar kungiyoyin kasuwar Singa dake jihar kano, Batista Junaidu Muhammad Zakari yayi kira ga Kamfanonin da suke Samar da kayayyakin masurufi, da su ji …
Kungiyar masu samar da ruwan roba ta ƙasa, ATWAP reshen Ogun, ta koka kan karin kashi 300 na kudin wutar lantarki da hukumar kula da …
Aig-Imoukhuede Ya Dawo A Matsayin Shugaban Kamfanin Access Holdings Bayan Shekaru Goma da ajiye Mukamin Kamfanin Access Holdings Plc (The Holdco) ya sanar da cewa …
Shahararren lauyan nan Barr. Abba Hikima fagge yayi wasu kalamai da safiyar wannan rana ta lahadi , kalaman da suka tada hazo a shafukan sada …
Ƙungiyar masu gidajen burodi ta Najeriya (AMBCN) ta ce ta dakatar da duk wasu ayyukanta daga yau 27 ga watan Fabarairu. Alfijir labarai ta rawaito …
Hukumar hana fasakwauri ta Najeriya, ta dakatar da sayar da kayan abinci da ta fara sayarwa a kan farashi mai rahusa, sakamakon turmutsitsin da ya …
Babbar Darakta a rukunin kamfanonin Dangote, Hajiya Fatima Aliko Dangote, ta bayyana cewa rukunin kamfanonin Dangote ba su da hannu a tashin farashin kayayyakin abinci …
Kamfanonin siminti sun amince su rage farashinsa daga Naira 10,000 zuwa Naira 8,000 ko Naira 7,000 kan kowane buhu matukar Gwamnatin Tarayya ta amince da …
Daga Fauziyya Momin Haidar Hukumar kula da gidan gyara hali ta kasa reshen jihar kano ta bayyana cewa tun ranar Alhamis ta saki Murja bisa …
Gwamnatin Tarayya ta garkame kantin SAHAD STORE da ke ABUJA, sakamakon zargin kara kudin kaya babu gaira babu dalili. Alfijir labarai ta rawaito hukumar kare …
Shugaban rikunin kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya nisanta kansa da wani labari da ake yadawa a kafafen sada zumunta na zamani cewa yafi yan …
A zafin ranar 29 ga watan Oktoba, 2023 ne aka samu wani canji na alheri da ya lulluɓe harabar Voice of Nigeria (VON) mai cike …
Fitaccen mai fafutuka, Mahdi Shehu ya caccaki gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu da Kashim Shettima kan halin da yan kasar ke ciki. Alfijir labarai ta …
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa za ta mayar da shalkwatar hukumar kula da filayen jiragen saman ƙasar (FAAN) zuwa birnin Lagos Alfijir labarai ta rawaito …
Ministar masana’antu, Kasuwanci da zuba jari, Dr Doris Uzoka-Anite, tace manyan matatun mai a fadin kasar nan sun ba ta tabbacin tabbatar da daidaiton farashin …
Wani masoyin Tsohon Shugaban ‘Kasa Buhari sun gamu a karon Farko tare da bashi kyautar Mota. Alfijir labarai ta rawaito a ranar Asabar da ta …
Tsohon Shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Babangida ya ce babbar nasarar da ya samu a matsayinsa na Shugaban Najeriya ita ce sanin kasar …
Gidauniyar Zaks Foundation for Humanity (ZFH), wata kungiya mai zaman kanta da ke Abuja, wadda ke bi makarantu domin tallafa musu wajen magance matsalolin da …