Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Analysis essay

Labarai, Tsaro

Dubun Wasu Gawurtattun Barayi Ta Cika Su 20

Posted onFebruary 2, 2022February 2, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito, jami’an tsaron farin kaya da Civil Defence a Najeriya reshen jihar Rivers, sun kama wasu mutane 20 da ake zargin …

Labarai

Gwamnonin Tarayya Ta Dakatar Da Shahararren Shirin Vision FM Idon Mikiya

Posted onFebruary 1, 2022February 16, 2022

Alfijir Gwamnonin tarayya ta dakatar da shahararriyar shirin Vision FM Idon Mikiya Rahotanni sun ce gwamnatin tarayyar Najeriya ta dakatar da shirin saboda sukar da …

Kasashen Waje, Labarai

Bayan Kisan Kai TsakaninFursunoni Jiya Litinin A Gidan Gyaran Hali Na Amurka, Hukuma Ta Dau Matakin Gaggawa

Posted onFebruary 1, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito CNN ta sanar da sanya gidajen yarin tarayya na wucin gadi a duk fadin kasar a ranar Litinin bayan tashin hankali …

Ilimi, Labarai

WAEC Ta Fitar Da Sakamakon Da Ta Soke Na Jarrabawar 2020, 2021

Posted onFebruary 1, 2022February 16, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma ta sanar da fitar da sakamakon da aka soke a baya na jarrabawar kammala sakandare …

Ilimi, Labarai

kungiyar Unique Child Education & Women Empowerment Association Ta Tallafawa Wata Islamiyya Da Kayan Koyo Da Koyarwa A Kano

Posted onFebruary 1, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, kungiyar Unique Child Education and Women Empowerment Association (UCEAWEA) ta kai tallafin kayan karatu da na rubutu ga wata makarantr islamiyya …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Aike Da Mu azu Dan Sarauniya A Gidan Gyara

Posted onJanuary 31, 2022February 16, 2022

Alfijir A ranar Litinin ne aka gurfanar da shi a gaban kotu bisa zargin bata sunan gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje. Alkalin kotun jihar …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Take Kasancewa a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A yau Litinin 31/01/2022

Posted onJanuary 31, 2022

Alfijir Alfijir Yadda farashin Siye da Siyarwa yadda take kasance a kasuwar shinku yanzu haka. 1. Dollar zuwa Naira Siya = 563 / Siyarwa = …

Labarai, Siyasa

Matasa Ku Shiga Siyasar Jam’iyya, a Dama Da ku! Inji Comrade Maihula

Posted onJanuary 31, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito wani matashi Muhd Dahiru Mai Hula yayi kira ga matasa da su shiga duk wani abu da zai daukaka da …

Ilimi, Labarai

Jami ar Maryam Abacha Nigeria Ta Sanya Sunan Haneefa A makarantar

Posted onJanuary 31, 2022February 16, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito Mahaifin Marigayiya Haneefah yayi godiya ga Allah bayan Sanya Sunan Haneefa a babban titin Jami’ar Maryam Abacha American University of Nigeria …

Kotu, Labarai

Kakakin Hukumar JAMB Ya Nemi Diyyar Naira Biliyan 6 kan Bata Masa Suna Da Wani Gidan Radio Yayi A Kotu

Posted onJanuary 31, 2022January 31, 2022

Alfijir Kakaki hukumar shirya jarrabawar shiga Jami’a, Dokta Fabian Benjamin, yanzu haka ya na fuskantar shari’a a wata Babbar Kotun tarayya da ke da ke …

Kimiyya Da Fasaha, Labarai

Kamfanin Wayar Huawei Ya Nemi Kasar Sweden Ta Biya shi Diyyar Dalar Amurka Miliyan 550 A Kotu.

Posted onJanuary 31, 2022January 31, 2022

Alfijir Alfijir Alfijir ta rawaito kamfanin Huawei a ranar Lahadi ya ce ya fara shari’ar sasantawa a kan kasar Sweden a karkashin rukunin bankin duniya …

Posts pagination

‹ 1 … 30 31 32
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab