Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Civil societies

Addini, Labarai

Allah Ya Yiwa Mahaifin Tsohon CP Na Kano Muhd Wakili Singham Rasuwa

Posted onFebruary 6, 2022February 6, 2022

Alfijr Alfijr Innalillahi wa inna ilaihirraji un, Allah Ya yi wa mahaifin Singham tsohon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Alhaji Buba Turaki, rasuwa da safiyar …

Bollywood, Labarai

Corona Ta Kashe Shahararriyar Mawakiyar India! Lata Mangeshkar

Posted onFebruary 6, 2022February 6, 2022

Alfijr ta rawaito, Mangeshkar, daya daga cikin fitattun mawakan Indiya da suka rera dubun dubatar wakoki a rayuwarta, ta rasu tana da shekaru 92. Alfijr …

Labarai, Sadarwa

kamfanin WhatsApp Ya Gargadi Masu Amfani Da Shi kan Gagarumin Canji Ga Duk Masu Amfani Da Google

Posted onFebruary 6, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, WHATSAPP waɗanda suka dogara da ma’adana mara iyaka na Google Drive na iya zama abin takaici. A cewar Hukumar Android, WhatsApp …

Labarai, Tsaro

An Gano Dan Gidan Dr Zahra’u Kwamishiniyar Mata Da Ya Bata A Kano.

Posted onFebruary 4, 2022February 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito, bayan sama da makon 2 da bacewar dan gidan malama Dr Zahra’u wadda take a matsayin Kwamishiniyar mata a Kano, yanzu …

Ilimi, Labarai

Wani Sabon Rikici Kan Hijabi Ya Barke! Ya Janyo Rufe Wata Makaranta Boko

Posted onFebruary 4, 2022February 4, 2022

Alfijr Alfijir ta rawaito a ranar Alhamis din da ta gabata ne gwamnatin jihar Kwara ta rufe makarantar Oyun Baptist High School da ke Ijagbo …

Labarai, Siyasa

Daf Nake Da Warware Rikicin Dake Faruwa A Kano! Inji Mai Mala Buni

Posted onFebruary 2, 2022February 16, 2022

Alfijir kwamitin tsare-tsare na rikon kwarya da Buni ke jagoranta ya tsunduma cikin kokarin kawo karshen rikicin da ke faruwa a jam iyyar APC ta …

Kasashen Waje, Labarai

Gwamnatin Tarayya ta Amince Da Dawowar Aikin Jirgin Emirates Zuwa Najeriya.

Posted onFebruary 2, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, gwamnatin Najeriya ta amince da jirgin sama na Emirates da ke Dubai su koma jigila a kasar kowane lokaci daga yanzu, …

Ilimi, Labarai

kungiyar Unique Child Education & Women Empowerment Association Ta Tallafawa Wata Islamiyya Da Kayan Koyo Da Koyarwa A Kano

Posted onFebruary 1, 2022

Alfijir Alfijir ta rawaito, kungiyar Unique Child Education and Women Empowerment Association (UCEAWEA) ta kai tallafin kayan karatu da na rubutu ga wata makarantr islamiyya …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Aike Da Mu azu Dan Sarauniya A Gidan Gyara

Posted onJanuary 31, 2022February 16, 2022

Alfijir A ranar Litinin ne aka gurfanar da shi a gaban kotu bisa zargin bata sunan gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje. Alkalin kotun jihar …

Posts pagination

‹ 1 … 10 11 12
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab