Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Kananan hukumomi

1002394726
Labarai

Hukumar Shari’a ta jihar Kano ta kudiri aniyar sada Al’umma da Jami’anta a Kananan Hukumomi 44

Posted onMay 1, 2025May 1, 2025

Hukumar Shari’a ta jihar Kano tayi taron gangami da sakatarorin kananan hukumomi 44, in da aka kudiri aniyar sada Al’umma da Jami’anta a Kananan Hukumomi …

FB IMG 1736686813614
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Sakon Fadar Shugaban kasa kan kananan hukumomin Nijeriya wajen basu kudadensu kai tsaye

Posted onJanuary 17, 2025January 17, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Fadar shugaban kasa ta sanar da cewa daga karshen watan Janairu, kananan hukumomi a fadin Najeriya za su fara karbar kason …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Wawarewa ko taba kudaden kananan hukumomi na iya jawo tuhuma – In Ji Gwamnatin Tarayya

Posted onDecember 13, 2024December 13, 2024

Gwamnatin Tarayya ta yi gargaɗi mai tsanani game da satar kudaden da aka ware wa kananan hukumomi, tana mai cewa wannan na daga cikin laifukan …

FB IMG 1723959647845
Kano, Labarai

Gwamnatin Kano ta caccaki Alƙali Amobeda kan jagorancin shari’ar zaɓen ƙanan hukumomi

Posted onNovember 23, 2024November 23, 2024

Gwamnatin Jihar Kano ta zargi Mai shari’a Simon Amobeda na babbar kotun tarayya da nuna son zuciya a shari’ar zaben kananan hukumomi da aka gabatar …

FB IMG 1723959647845
Kano, Labarai

Babu wanda ya isa ya hana hukumar zabe gudanar da zaɓen kananan hukumomi – In Ji Gwamna Abba

Posted onOctober 25, 2024October 25, 2024

‘Yan Najeriya musamman mazauna Kano na dakon ganin yadda za ta kaya a gobe Asabar game da zaɓen ƙananan hukumomi a jihar, yayin da gwamnatin …

Naira
Labarai, Nijeriya

Gwamnatin Tarayya, jihohi da ƙananan hukumomin Nijeriya Sun Raba Naira tiriliyan 1.2 A Agusta – FAAC

Posted onSeptember 18, 2024September 18, 2024

An raba kuɗin ne tsakanin gwamnatin tarayya da jihohi da ƙananan hukumomi. Alfijir Labarai Kwamitin gwamnatin tarayya da ke rabon arziƙin ƙasa wato FAAC, ya …

Screenshot 20240821 091228 WhatsAppBusiness
Kwankwasiyya, Labarai

An kama Kanin Kwankwaso Da Wasu Kan Zargin Badakalar Samar Da Magunguna A Kananan hukumomin Kano

Posted onAugust 21, 2024August 21, 2024

Hukumar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta kama Garba Musa Kwankwaso, dan uwa ga dan takarar shugaban kasa a …

B7
Labarai, Zaɓe

Hukumar zabe ta Kano ta kayyade kudin fom ga masu neman kujerar shugabancin kananan hukumomi

Posted onAugust 15, 2024August 15, 2024

Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano ta kayyade Naira Miliyan goma kudin fom ga masu neman kujerar shugabancin kananan hukumomi. Alfijir labarai ta …

FB IMG 1722431998328
Labarai, Majalisar Dattijai

Cikakkun Bayanai Kan Kudirin Samar Da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Mai Alhakin Gudanar da Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Najeriya

Posted onAugust 12, 2024August 12, 2024

An fitar da cikakkun bayanai kan sabon kudiri da aka gabatar a majalisar dattawa a da nufin samar da hukumar zabe mai zaman kanta da …

FB IMG 1719671782992
Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Sanya Ranar Zaɓen Kananan Hukumomi A Jihar

Posted onJuly 31, 2024July 31, 2024

Hukumar zabe mai zaman kan ta ta jihar kano ta bayyana cewa za ta gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi 44 a ranar 30 ga watan …

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Babbar Magana! Gwamnatin Tarayya Tayi Barazanar Daure Shugabannin Kananan Hukumomi

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta yi barazanar gurfanar da shugabannin kananan hukumomi da kansilolin da aka samu …

B6
Labarai, Majalisar Kano

Majalisa Ta Gargadi Ga Masu Binciken Kudi Na Kananan hukumomi

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Majalisar Dokokin jahar kano ta gargadi masu binciken kudi na kananan hukumomi akan su rika adana bayanan kashe kudade bisa tanadin doka. Alfijir labarai ta …

© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab