Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Kotu

Ganduje
Kotu, Labarai

Badakala: Kotu ta sanya ranar cigaba da sauraron shari’ar Ganduje da wasu mutane 7

Posted onOctober 23, 2024October 23, 2024

Wata babbar kotun Jihar Kano, ta sanya ranar 20 ga watan Nuwamba, domin cigaba da sauraren kararrakin da aka shigar akan Shugaban Jam’iyyar APC na …

FB IMG 1729605707245
Kotu, Labarai

Wata Sabuwa: Kotu ta sauke shugaban hukumar zabe ta Kano

Posted onOctober 22, 2024October 22, 2024

Babbar kotun tarayya dake zamanta a Kano ta rushe shugabancin Farfesa Sani Lawan Malumfashi a matsayin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano. …

wuta
Labarai

Katobara: Dubun Wani Matashi Ta Cika Bayan Daya Yi Sata A Wani Gida Ya Kuma Kone Gidan

Posted onOctober 2, 2024October 2, 2024

An gurfanar da wani matashi a kotu kan sace kayan abinci a wani gida da kuma kone gidan a Jihar Kwara. Alfijir labarai ta rawaito …

Abdullahi Ado Bayero
Kotu, Labarai

Sanarwa Ta Musamman Daga Babban Maga-Takardar Manyan Kotunan Jihar Kano

Posted onOctober 1, 2024October 1, 2024

Babban Maga-Takardar manyan Kotunan Jihar Kano, Alhaji Abdullah Ado Bayero Esq, na tunasar da dukkan Ma’aikatan manyan Kotunan da suka san lokacin ritayar su ya …

FB IMG 1722086624859
Kotu, Labarai

Ana Wata: Kotu Ta Tsare Wani Basarake Da Wasu Mutane 4, a Gidan Gyaran Hali

Posted onSeptember 27, 2024September 27, 2024

Wata babbar kotun jihar Osun da ke zamanta a Ede ta tasa keyar wani basarake, Elegbedi na Egbedi a jihar Osun, Oba Muideen Azeez da …

Ganduje
Kotu, Labarai

Kotu ta kori buƙatar tsige Ganduje daga shugabancin APC

Posted onSeptember 23, 2024September 23, 2024

Mai Shari’a Inyang Ekwo ya kori ƙarar da Ƙungiyar ’Yan APC na Yankin Arewa ta Tsakiya ta shigar ne bisa dalilai da dama Alfijir Labarai …

FB IMG 1722086624859
Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wadanda Ake Zargi Da Yin Garkuwa Da Yaro Dan Shekaru 4, A Kano

Posted onSeptember 22, 2024September 22, 2024

Wata kotun majistiri dake zamanta, a Kano ta bayar da umarnin tsare matasan da ake zargi da yin garkuwa da  wani karamin yaro, mai shekaru hudu …

Yahya Bello
EFCC, Labarai

DaDumi-Duminsa: Yahya Bello ya mika kansa ga hukumar EFCC

Posted onSeptember 18, 2024September 18, 2024

Tsohon Gwamnan jihar Kogi ya amsa gayyatar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC. Daily Trust ta rawaito cewa  ofishin yada labaransa a …

FB IMG 1723369417786
Kotu, Labarai

Kotu Ta Dakatar Da Yunkurin Sarki Aminu Na Gyaran Fadar Nassarawa

Posted onSeptember 14, 2024September 14, 2024

Babbar kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Alkaliyar Alkalai, Dije Abdu Aboki, ta bayar da umarnin wucin gadi na hana Sarkin Kano na 15, Aminu Ado …

Shari’a
Kotu, Labarai

Wani Tsohon Alƙali Ya Gurfana  Gaban Kuliya kana Dukan Wata Matar Aure Makauniya A Zaria

Posted onSeptember 10, 2024September 10, 2024

An gurfanar da tsohon aƙalin kotun shari’ar Musulunci, Mahmoud Shehu, a gaban kotun majistare da ke Tudun Wada Zariya, kan laifin cin zarafin wata matar …

FB IMG 1723959647845
Kotu, Labarai

Zabe! Wata Kotu Ta Dakatar Da Hukumar Zabe Karɓar Miliyan 5 Kudin Takara A Kano

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Wata Babbar Kotun Tarayya a Najeriya ta dakatar da hukumar zaben Kano daga karbar miliyoyin kudade daga masu neman takara a zabukan kananan hukumomi. Idan …

Shari’a
Kotu, Labarai

Karya Ta Kare! Wata kotun Musulunci Ta Daure Wani Alƙalin Bogi A Jihar Kano.

Posted onSeptember 5, 2024September 5, 2024

Dubun alƙalin bogin ta cika ne bayan da ya gabatar da kansa a matsayin alkali daga Jihar Jigawa a gaban Kotun Musulunci da ke unguwar …

Kotu
Kotu, Labarai

Kotu Ta Bayar Da Sammacin Kama Ɗan Birtaniya Kan Yunƙurin Kifar Da Gwamnatin Tinubu

Posted onSeptember 4, 2024September 4, 2024

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da sammacin kama ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne tare da wasu ‘yan Najeriya bisa zargin cin …

FB IMG 1725220028130
Kotu, Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnan Babban Bankin Najeriya ya Bayyana A gabanta

Posted onSeptember 1, 2024September 1, 2024

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta aika sammaci ga Gwamnan Babban Bankin Ƙasa, Olayemi Cardoso da ya bayyana a gabanta game …

FB IMG 1723959647845
Gwamnatin Kano, Labarai

Kotu ta tsare Ɗan jarida Kan Zargin Caccakar Gwamnan Kano

Posted onAugust 31, 2024August 31, 2024

Wata kotun majistare da ke Kano ta tsare Muktar Dahiru, dan jarida, bisa zarginsa da yin wani rubutu da ya wallafa a Facebook, inda aka …

FB IMG 1719309760124
Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Wasu Sojoji 24 Daurin Shekaru 120 A Gidan Wakafi

Posted onAugust 11, 2024August 11, 2024

An yanke wa sojoji 24 da suka yi yunkurin juyin mulki a kasar Saliyo hukuncin zaman gidan wakafi ciki har da na daurin shekaru 120, …

FB IMG 1719477546654
Ganduje, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Maka Ganduje Da Garo A Kotu Kan Zargin Karkatar Da Biliyan 57.4

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Gwamnatin jihar Kano ta shigar da sabuwar kara na tuhumar tsohon Gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje da Murtala Sule Garo da wasu mutane biyu. Alfijir …

FB IMG 1719309760124
Kotu, Labarai

An Kuma! Wata Kotu Tayi Umarnin Sauke Barr Muhuyi Magaji Daga Kujerarsa

Posted onJuly 27, 2024July 27, 2024

Babbar Kotun Tarayyar a Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta bayar da umarnin korar shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da …

FB IMG 1715770389181
Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Kotun Daukaka Kara Da Mal Abduljabbar Ya Kai A Yau

Posted onMay 15, 2024May 15, 2024

Malam Abduljabbar Kabara ya dakatar da lauyan da yake kare shi a Kotun Daukaka Kara. Alfijir labarai ta ruwaito yayin zaman Kotun na yau Laraba …

IMG 20180605 130113 099
Kannywood, Labarai

Inda Ba Kasa! Wasu Kamfanonin A Kannywood Sun Maka Hukumar Tace Fina-Finai A Gaban Kuliya

Posted onApril 12, 2024April 12, 2024

Kamfanonin Amart Entertainment da kannywood Enterprises LTD da Hajiya Aisha Tijjani sun Maka hukumar tace Fina-Finai da jihar kano da shugaban hukumar Abba El-Mustapha a …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 6 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab