Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Zamfara

IMG 20240901 WA0215
Labarai, Tsaro

Karshen ‘Yan Ta’adda Da ‘Yan Bindiga Yazo A Arewa Maso Yamma – In Ji Matawalle

Posted onSeptember 1, 2024September 1, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Karamin ministan tsaro Dr. Bello Matawalle ya bayyana bacin ransa kan yadda ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga ke cin karensu ba …

FB IMG 1725011574674
Labarai, Zamfara

Da Dumi-Duminsa! Al’umma Sun Hallaka Yan Ta’adda 37 A Zamfara

Posted onAugust 30, 2024August 30, 2024

Al’ummar Ƙauyen Matusgi da ke Talatar Mafara a jihar Zamfara sunyi nasarar hallaka ‘yan bindiga 37 Alfijir Labarai ta rawaito lamarin ya faru ne bayan …

FB IMG 1724947575564
Labarai, Ta addanci

Wata Sabuwar! Wani Soja Ya Harbe DPO A Jihar Zamfara

Posted onAugust 29, 2024August 29, 2024

DPO din Wasagu a jihar Zamfara, SP Halliru Liman ya rasu, inda rahotanni su ka tabbatar da cewa wani soja ne ya harbe shi a …

Screenshot 20240828 165521 Facebook
English, Zamfara

Investigation: No evidence planes drop arms for gold in Zamfara

Posted onAugust 28, 2024August 28, 2024

Locals and security sources also offered hints on how the bandits operating in the state acquire weapons Interviews with locals, security agents, aviation experts, government …

FB IMG 1723765730373
DSS, Labarai

DSS Sun Kama Mataimakin Karamin Ministan Tsaron Najeriya Kan Zargin Ta’addanci

Posted onAugust 16, 2024August 16, 2024

Ana  zarginsa da hannu wajen taimakawa ta’addanci da sauran laifuka a yankin arewacin Najeriya. Alfijir labarai ta ruwaito Bashir Hadeija, na hannun daman karamin ministan …

Screenshot 20240427 105932 Facebook
Arewa, Labarai

Tsarabar Da Gwamnonin Arewacin Nijeriya 10 Suka Samo A Ziyarar Da Suka Kai Amurka

Posted onApril 27, 2024April 27, 2024

Jihohin arewacin Nijeriya su ne suka fi fama da matsalar tsaro, inda ‘yan bindiga da masu sace mutane domin neman kudin fansa, suka addabi yankin, …

Labarai

Amurka Tayi Gargaɗi Da Jan Kunne Ga Ƴaƴanta Zuwa Jihohi 18 A Najeriya

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Gwamnatin Amurka tana da iyakacin ikon ba da agajin gaggawa ga ‘yan kasar Amurka a yankuna da dama na Najeriya saboda yanayin tsaro.” Alfijir Labarai …

Labarai, Zamfara

Ibtila’i! Sace ɗaliban Zamfara babban abin kunya ne – In Ji Amnesty

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Ya kamata a ceto su daga hannun waɗannan mutane waɗanda suke cutar da su suna kashe su, sun hana su noma, suna yi wa matansu …

Labarai, Zamfara

Gwamnan Zamfara Ya Ɗauki Tsatstsauran Mataki Akan Tsaro A Jihar

Posted onSeptember 8, 2023September 8, 2023

Ya ƙara da cewa, jami’an tsaron da ke sintiri a waɗannan hanyoyi sun haɗa da sojojin ƙasa, sojojin sama da ‘yan sanda Alfijir Labarai ta …

Labarai

Hukumar NSCDC Ta Baje Kolin Mutun 27 Kan Zargin Aikata Manyan Laifuka

Posted onJuly 8, 2023July 8, 2023

Shu’aibu Ibrahim Gusau Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC) reshen jihar Zamfara, Sani Mustapha, ya Baje Kolin wasu mutane 27 da ake zargi da …

Labarai, Zamfara

Ƴan Sanda Sun Ceto Mutun 14 Bayan Kwashe Kwanaki 68 Hannun Ƴan Bindiga

Posted onMarch 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun sami nasarar ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su, bayan …

Labarai

Zamfara: Wata Me Ciki Ta Rasu Wajan Jefa Kuri’a

Posted onFebruary 26, 2023February 26, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito sakamakon irin fitowar da Mata sukayi kwansu da kwarkwatan su wurin jefa kuri’a a kasannan , ciki har …

Labarai, Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Kan Matar Ɗan Takarar Gwamnan Zamfara Sa’o’i 24 A Gudanar Da Zaɓe

Posted onFebruary 24, 2023February 24, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan bindiga da ake zargin ‘yan daba ne sun kai hari kan matar dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a jihar Zamfara, …

Hukumar Hisba, Labarai

Hukumar Hisba Tayi Wa Matashi Askin Tal Kwabo

Posted onFebruary 15, 2023February 15, 2023

Alfijr ta rawaito hukumar hisba reshen jihar Kebbi ta yiwa wani matshi aski mai taken talkobo a babban birnin jihar Kebbi, Birnin Kebbi. Matashin yaron …

Kotu, Labarai

Yadda Ta Kasance A Zaman Kotu Kan Sake fasalin Naira A Yau Laraba

Posted onFebruary 15, 2023

Alfijr ta rawaito Kotun kolin Najeriya ta dage ci gaba da sauraren karar kan shirin musanya naira na babban bankin Najeriya (CBN) har zuwa ranar …

Labarai, Zamfara

Bayan Haihuwarsa Babu Dubura Yaron Ya Mutu Da Sanyin Safiyar Yau Lahadi

Posted onFebruary 12, 2023February 12, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Jariri dan wata tara da haihuwa wanda aka haifa tare da laluran rashin lafiya a Saminaka Quarters, dake …

Labarai, Zamfara

Matawalle Ya Bada Umurnin Kama Duk Wani Wanda Yaki Karbar Tsohon Kudi

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin gwamna Bello Muhammad Matawalle ta bada Umurnin Kama Duk wani wanda yaki karbar …

Labarai, Zamfara

Alkalai Sunyi Rantsuwar Da Kadimi Basu Da Hannu A Harkar Ta’addanci A Zamfara

Posted onFebruary 10, 2023February 10, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Alfijr ta rawaito bisa ka’idojin da Gwamnatin Jihar zamfara ta fitar na cewa duk lokacin da zata rantsar da wani wanda …

Labarai, Zamfara

Bayan Wani Hadari Da Yayi Sanadin Mutuwar Mutun 6 Matawalle Ya Dakatar Da Yakin Neman Zabensa

Posted onJanuary 20, 2023January 20, 2023

Daga Shu’aibu I. Wanzan Alfijr ta rawaito gwamna Bello Mohammed (Matawallen Maradun) ya dakatar da gangamin yakin neman zaben sa a karamar hukumar Bukkuyum domin …

Labarai, Zamfara

Zamfara Zata Gurfanar Da Wasu ‘Yanbangar Siyasa Gaban Kuliya

Posted onJanuary 14, 2023January 14, 2023

Daga Shu’aibu I. Gusau Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Bello Mohammed Matawalle ya bayyana cewa zasu gurfanar da wadanda ake zarginsu da daukar …

Posts pagination

‹ 1 2 3 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab