Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Kotu ta samu Nnamdi Kanu da laifi kan tuhumar ta’addanci da Gwamnatin Tarayya ta yi masa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta samu jagoran …
Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja Nijeriya ta yanke hukuncin ɗaurin shekara 20 ga mutumin da ya tsara hare-haren ta’addanci da aka kai a Kano …
Ana sanar da jama’a cewa, sakamakon wasu dalilai da ba za a iya kaucewa ba, an dage Janazah na Alhaji Ado Muhammad Aminu Maishinkafa (Lamco). …
A cikin wata takarda mai cike da girgiza zuciya da kuma tonon silili da fallasa abubuwan boye, wadda ya aika wa Shugaban Nigeria Asiwaju Bola …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Aminu Bala Madobi Majalisar dattawa a ranar Talata ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da daukar sabbin sojoji 100,000 domin tunkarar masu …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Donald Trump a ranar Talata ya yi fatali da rade-radin da ake na kisan gillar da aka yi wa Jamal …
Daga Aminu Bala Madobi — Manyan Attajiran Najeriya Sun Fuskanci Barazana A wani lamari da ya girgiza harkar tsaro ta intanet a Najeriya, wasu gungun …
Kungiyar yan jaridun yanar Gizo ta ƙasa reshen jihar kano, Online Media Chapel ta yabawa kamfanin Dala Food Nig limited da Kamfanin POP Cola, bisa …
Akalla mutane 42 ake kyautata zaton cewa sun rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da masu aikin Umrah a ƙasar Saudiyya. Lamarin …
Rahotanni sun nuna cewa Laftanar Ahmed Yerima ya tsira daga wani yunkurin hallaka shi da yammacin Lahadi, bayan da wasu ‘yan bindiga suka yi ƙoƙarin …
Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar PDP ta kori tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike; sakataren jam’iyyar, Samuel Anyanwu; da …
Jami’an Hukumar (DSS) sun kama wani mutum mai suna Musa Abubakar, wanda ake zargi da kasancewa babban dillalin makamai da ke bai wa kungiyoyin da …
Haɗakar ƙungiyoyin ma’aikatan ɓangaren lafiya, JOHESU, ta fara yajin aikin ƙasa baki ɗaya a yau, Asabar 15 ga Nuwamba. Kungiyar ta ce gwamnati ta gaza …
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bawa hukumar hana fasa kwauri ta kasar (Customs), umarnin daina karbar Haraji kan wasu Kayayyakin da ake shiga da …
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa ta kammala dukkan shirye-shirye da suka dace don gabatar da kasafin kuɗi na farko a …
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa na kan gaba wajen kafa kwalejin kimiyya da Fasaha a karamar hukumar Gaya, …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …